'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), ta tabbatar da kama wani mai fataucin mutane tare da da ceto wasu mutum uku a hanyarsu na tsallaka boda zuwa Libya.
An samu wasu bayanan sirri kan dalilin da ya sa aka samu tsaiko wajen rantsar da sabbin alkalan Kotun Koli su 11 da majalisar dattawa ta tantance su a watan Disamba.
Farashin Dala yana tashi kullum-yaumin kuma kudin Najeriya yana rasa darajarsa a kasuwa. EFCC ta fara cafke masu cin mutuncin Naira da karbar Daloli babu dalili.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta bugu ruwan cikin Abubakar Ahmad Sirika, kanin tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Abubakar Sirika.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci al'ummar Najeriya da su karfafa hadin kan da ke tsakanin su domin samar da dawamammen ci gaba a kasar.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya sa ‘yan sanda sun yi ram da Mahdi Shehu. Jami'ai sun tsare shugaban kamfanin na Dialogue a garin Abuja.
Jam’iyyar APC ta ce zaman lafiya ake bukata a Kano ba rushe masarautu ba. Ahmad Aruwa ya zargi gwamnatin Abba Kabir Yusuf da neman tsige Sarakunan da aka kawo.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai kazamin hari kan al'umma a yankin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja inda suka halla mata biyu da wasu maza hudu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa mutane miliyan 88.4 ne suke tafiyar da rayuwarsu cikin matsanancin talauci a Najeriya. Ma'aikatar noma ce ta tabbatar da haka.
Labarai
Samu kari