Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da wasu shugabanni sun bayyana firgici kan harin, suna yaba wa jami’an tsaro kan gaggawar dakile maharin.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Akalla daliban firamare 18 ne su ka kamu da tsautsayin amai da gudawa bayan cin abincin kyauta na gwamnatin jihar Osun da ta ke bayarwa, gwamnatin ta yi martani.
Wani matashi da ke tuka mota kirar Mercedes Benz Coupe ya fada ma mutane cewa yana kashe makudan kudade don kula da motar. Ya kuma ce rayuwar tuka mota da tsada.
Jami'an hukumar yan sandan fararen kaya (DSS) sun kai samame a fadar babban basarake a jihar Delta. Jami'an sun kwato bindigogi a fadae basaraken.
Rundunar sojin saman Nigeriya ta yi ajalin kasurgumin dan ta'adda, Ali Alhaji Alheri wanda aka fi sani da 'Kachalla Ali Kawaje' yayin da wani hari a jihar Niger.
Watanni shida da hawansa mulki, har yanzu Shugaba Tinubu bai bayyana adadin dukiyar da ya mallaka ba. Sai dai an gano dukiyar da Buhari da Yar'Adua suka mallaka.
Wasu tsagerun yan bindiga sun shiga kauyen Unguwar Liman a karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna, sun sace mutane harda mata da kananan yara masu yawa.
Wani dan majalisar dokokin jihar Ribas, Enemi Alabo, ya yi nuni ga rabuwar kawuna a PDP a matsayin babban dalilin da yasa yan majalisa 27 suka koma APC.
Gwamnatin Najeriya ta ce tsarin sauya fasalin takardun Naira da CBN ya aiwatar ya jefa manoma da yawa cikin fatara da talauci, ya jawo karancin wadatar abinci.
Hukumar KAROTA ta yi nasarar cafke wata mota makare da kwalaben giya a kan titin Ibrahim Taiwo da ke kwaryar jihar. Hukumar za ta mika giyar ga hukumar HIsbah.
Labarai
Samu kari