Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamnatin Najeriya ta zabtare farashin ababen hawa tare da mayar da jirgin kasa ya zamo kyauta a yayin bikin Kirsimeti da sabuwar shekara kasar..
Rahotanni sun nuna wani ango mai jiran gado, Abraham Basif. ya riga mu gidan gaskiya yayin da ya rage kwanaki uku kacal kafin ranar ɗaura aurensa a karshen mako.
An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.
Gwammatin tarayyan Najeriya ta lashi takobin kawo karshen kalubalen tsaro gaba ɗaya daga yanzu zuwa karshen shekarar 2024 mai zuwa, in ji Matawalle.
Wata ‘yar Najeriya ta ce naira 170,000 ne za ka biya kudin bizar zuwa Norway, kuma ta fada wa mutane yadda ake samun takardar. Mutum na iya zama dan kasar.
Shugaban hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), Ola Olukoyede, ya yi magana kan matsalar cin hanci da rashawa da ake fama da ita a kasar nan.
Mai girma shugaban Najeriya, ya ce mutane za su ga cigaban da za a samu a badi. Daga shekarar 2024, gwamnatin tarayya ta ce jama’a za su fara kurban jar miya.
Rundunar sojojin Najeriya ta daya ta sanar da cewa ta samu nasarar halaka wani dan bindiga guda daya da kwato makamai masu tarin yawa a wani samame a Kaduna.
Hukumar EFCC reshen jihar Oyo ta gurfanar da matashi mai suna Olaniyan Gbenga Amos Kan zargin damfarar biliyan daya na zubin hannun jari, an daure shi shekaru 75.
Labarai
Samu kari