'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya shiga taron sirri da babban hafsan tsaron Najeriya a hedkwatar tsaro da ke Abuja kan batun tsaro a lokacin kirsimeti.
Akalla mutum shida ne aka yi garkuwa da su yayin da aka kashe mutum daya a wani sabon farmaki da 'yan bindiga suka kai a wani kauyen Sokoto a cewar rahoto.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace wasu jami'anta guda biyu, mace mai ciki, da wasu mutum 21 a jihar Taraba. Tuni rundunar ta tura jami'anta don kwato su.
Babban hafsan hafsoshin tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa, ya yi magana kan kuskuren da sojoji suka yi wajen kai harin bam ga masu Mauludi a Kaduna.
Tsohon Ministan wutar lantarki a zamanin mulkin Olusegun Obasanjo, Olu Ogunloye ya shiga hannun hukumar EFCC bayan nemanshi da ake ruwa a jallo a makon jiya.
An dakatar da masu gadi da ke aiki a Asibitin mata na Imam Wali da ke Jihar Kano, sakamakon yadda wata mata ta haihu a cikin mota a wajen asibiti saboda sakacinsu.
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya yi karin haske kan kalaman da aka danganta da shi game da irin tufafin da ma'aikatan Neja za su dunga sanyawa zuwa ofis.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, yana neman mafita, zai tattauna da hukumomin kamfanin Shoprite don hana su barin jihar Kano.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umar Bago ta haramta wa ma'aikatan gwamnatin jihar sanya manyan kaya irin su babbanriga zuwa wajen aiki
Labarai
Samu kari