Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Wani abin tsautsayi ya faru yayin da zaki mai shekara 9 ya yi kalaci da mai bashi abinci a Jami'ar Obafemi Awolowo da ke garin Ibadan. Abin ya faru ne a ranar Lit
Kotun Shari'ar Musulunci da ke zamanta a Sharada da ke jihar Kano ta yanke hukuncin dauri a gidan gyaran hali ga matashiyar ’yar TikTok, Ramlat Muhammad.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta samu kanta cikin rudani kan laifin da za ta tuhumi Emefiele da shi.
Rahotannin da mutane ke yadawa na cewa Malam Aminu Daurawa ya yi murabus daga shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano ba gaskiya ba ne, kamar yadda Legit ta gano.
Gwamnatin Kano ta ce ba za ta tsoma baki a shari'ar da ake yi da shahararriyar 'yar TikTok Murja Kunya ba kamar yadda babu hannunta a sakinta daga gidan yari.
Yayin da ake cikin mummunan hali a Najeriya, kungiyar ASUU ta ce ta rasa Farfesoshi 46 saboda tsadar rayuwa a Jami'o'in birnin Abuja da Minna da Keffi.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya magance halin matsin tattalin arziki da yunwar da ake fama da ita.
Shugaba Bola Tinubu ya bar birnin Adis Ababa na kasar Habasha, inda aka gudanar da babban taron kungiyar Tarayyar Afirka karo na 37 domin dawowa Najeriya.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yinawon gaba da wata gawa tare da masu rakiyarta a jihar Enugu da ke Kudancin Najeriya.
Labarai
Samu kari