Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
An shiga wani yanayi bayan wata mummunar gobara ta yi sanadin shaguna fiye da 30 yayin da aka tafka asarar fiye da miliyan 300 a wata kasuwa a jihar Anambra.
Jami’an yan sanda sun kama wasu mutane biyu da ke yin jabun lemuka. SP Benjamin Hundeyin ya saki bidiyon kamfaninsu yayin da ake gudanar da bincike.
Gwamna Umar Bago na jihar Niger ya ba da hutun kwanaki bakwai ga ma'aikatan jihar saboda bikin Kirsimeti tare da ware abinci don raba wa al'umma.
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya (NRC) ta sanar da fara jigilar fasinjoji kyauta daga ranar Alhamis. Hakan ya biyo bayan umarnin Tinubu.
Mayakan Boko Haram sun kai sabon hari garin Chibok da ke a jihar Borno, inda suka kashe mutum biyu tare da jikkata wasu da dama. Sun kona gidaje masu yawa.
Wani magidanci ya kashe matarsa saboda wani sabani da ya shiga tsakaninsu a kan shayi. Wannan al’amari ya bai wa mutane mamaki saboda kisa ba karamin al’amari bane.
Hukumar Kula da Basuka, DMO ta bayyana cewa a yanzu haka basukan Najeriya sun kai naira tiriliyan 87.9 a karshen watan Satumbar wannan shekara da mu ke ciki.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya nemi majalisar dattawa Najeriya ta amince masa da naɗin alkalai 11 a kotun koli, ya tura wasiƙa ranar Laraba.
Gwamnatin jihar Cross River ta amince da tsawaita hutu ga ma’aikatanta. An fara hutun kuma ana sa ran ma’aikata za su koma bakin aiki a shekara mai zuwa, 2024.
Labarai
Samu kari