Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Kungiyar PFN ta nuna adawarta da tsarin tikitin takara na Musulmi da Musulmi a zaben 2027, tana mai cewa Najeriya tana bukatar shugabanci mai cike da daidaito.
Hukumar yaki da rashawa (EFCC) ta kai sumame ofishin wasu 'yan canjin kudi a Abuja, sun yi awon gaba da mutane 50 da ake zargin suna tsawwala farashin dala.
Wata kungiya a Kano mai suna Inuwar Masarautar Bichi ta sake tura wasika zuwa ga Majalisar jihar kan sake fasalin masarautun da ake tababa a kansu.
Wani mutum ya nuna kaduwarsa kan farashin da ya siya man fetur a jihar Enugu. Mutumin ya nuna shaida sannan ya bayyana sunan gidan man da ya siye shi kan haka.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar matashiyar 'yar Tiktok a jihar Kano, Murja Ibrahim Kunya, Kotun Shari'ar Musulunci ta sake hukunci kan zarginta da ake yi.
Wani bidiyo da ya yadu wanda aka ce an dauke shi a bidiyo ne ya nuno tarin wayoyi da wasu mambobin coci suka jona. Bidiyon ya haifar da martani a soshiyal midiya.
Da alamu abubuwa za su yi sauki yayin da farashin kayayyaki musamman na abinci ya fara sauka a wasu kasuwannin Arewacin Najeriya yayin da ake cikin wani hali.
Dr Emmanuel Iwuanyanwu, shugaban Ohanaeze Ndigbo, ya gargadi Inyamurai a fadin kasar kan shiga zanga-zanga kan matsin rayuwar da ake ciki karkashin Tinubu.
An yi ta zanga-zanga a fadin Najeriya tun bayan cire tallafin mai da kuma tsare-tsaren da Tinubu ya kawo a bangaren daidaita naira ya kefa mutane cikin wani hali.
AEDC yana barazanar yanke wutan Aso Villa, barikin sojoji saboda rashin biyan kudin wutar lantarki. Daga yanzu zuwa 28 ga Fubrairu ake bukatar a biya duk wani bashi.
Labarai
Samu kari