Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi nasarar cafke wata mata mai suna Dorcas kan watsa wa mijinta tafasasshen ruwan zafi a jihar kan wani dalili.
Tsohon mataimakin gwamnan babban banki CBN, Farfesa Kingsley Moghalu. ya ce babu tababa Emefiele ne gwmanan CBN mafi muni da aka yi a tarihin ƙasar nan.
Miyagun yan bindigan daji sun buɗe wa kasuwa wuta a cikin mota, sun kasje mutum takwasa daga ciki kana suka raunata wasu mutum huɗu a Katsina ranar Lahadi.
Shugaba Tinubu ya yi alkawarin ci gaba da ba da tallafi ga 'yan kasar yayin da ake ci gaba da wahala a kasar tun bayan cire tallafin mai a watan Mayu.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe rayukan mutane akalla 16 a sabon harin da aka tabbatar sun kai wani kauye a jihar Filato, gwamna ya yi Allah-wadai.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan da ke wakiltar Kogi ta Tsakiya ta raba kayayyaki masu tarin yawa ga 'yan mazabarta don gudanar da bikin Kirsimeti.
Mutumin Atiku Abubakar da ya zarge shi da rashin gaskiya ya samu mukami da Bola Ahmed Tinubu ya nada sababbin darektoci a ma’aikatar harkokin jiragen sama.
Bayan fitowarsa daga gidan kurkurku, Godwin Emefiele ya musanya zargin da ake yi masa na tafka barna a lokacin da yake rike da bankin CBN, ya ce sharri ne,
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya yi ikirarin cewa wasu bankuna a kasar suna hada baki da masu sana'ar PoS don hana al'umma samun wadatattun takardun naira.
Labarai
Samu kari