Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Bayan karkare bikin zaman makoki, a yau Juma’a ce 23 ga watan Faburairu za a binne tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu a kauyensu da ke Owo a jihar.
Gbenga Alade aka zaba ya zama shugaban AMCON mai kula da kadarorin Najeriya. Shugaba Bola Tinubu ya katse wa’adin Malam Ahmed Kuru wanda Muhammadu Buhari ya nada.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ribas ta tabbatar da kashe Insufektan ƴan sanda yana tsaka da aiki a wani harin kwantan bauna da ƴan bindiga suka kai.
‘Yan sanda sun yi ajalin wani dan bindiga yayin da ya ke daukar kudin fansa har miliyan uku a jihar Neja a jiya Laraba 21 ga watan Faburairu a karamar hukumar Borgu.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya yi ikirarin cewa nan da ƙasa da wata guda farashin dala zai faɗo ƙasa warware ya koma ƙarƙashin Naira a Najeriya.
Bola Tinubu ya jika hantar ma’aikatan jami’a bayan bakar wahala a zamanin Buhari. Gwamnati tana neman hada fada a jami’o’in kasar a dalilin albashin da aka saki.
Shugaban masu gidajen wanka da bahaya a ƙaramae hukumar Bauchi ya sanar da ƙarin kuɗin amfani da wurarensu sakamakon tashin farashin kayan aikin su.
Asusun kasafin kudin Najeriya (FAAC) ya raba wa gwamnatin tarayya, jihohi 36 da kananan hukumomin ƙasar naira tiriliyan 1.149 a watan Janairun 2024.
Hukumar kula da hanyoyin ruwa ta jihar Legas ta tabbatar da ceto mutum 15 yayin da wani mutum ɗaya ya mutu sakamakon hatsarin jirgin ruwa a Ikoyi jiya.
Labarai
Samu kari