Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Yan bindiga sun tafka ta'asa a jihar Taraba bayan sun dira a wata babbar kasuwa lokacin da ake tsaka da gudanar da harkokin kasuwanci. Sun sace mutane da dama.
A cewar Gwamna Adeleke, tun a shekarun 1980 ya so zama mawaki, amma mahaifinsa ya ki amincewa inda ya tura shi makaranta har zuwa Amurka, har ya zama dan siyasa.
Gwamnatin Kebbi a sanarwar da ta fitar a safiyar ranar Alhamis, ta tabbatar da cewa tsohon shugaban karamar hukumar Maiyama ya rasu, yau za a birne shi a jihar.
Kotun Shari'ar Musulunci a jihar Kano ta tsare matashi mai suna Musa Okashatu Gobirawa kan barazanar kisa ga dattawan Unguwarsu kan kokarin kwace masa filinsa.
Rashin tsaro da wahalar rayuwa za ta ta’azzara sosai a shekarar 2024 da za a shiga kamar yadda bincike ya nuna. Abin zai fi shafar jihohin da ke yankin Arewa ne.
Kotun Majistare a jihar Kano ta umarci ci gaba da tsare Hafsat Surajo a gidan kaso kan zargin hallaka wani matashi mai suna Nafi'u Hafizu a jihar Kano.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wata matashiyar budurwa ta kashe tsabar kudi har miliyan 1.9 a kan turaruka. Jama’a sun yi martani.
Gwamnatin jihar Katsina ta tallafawa manoma 2,040 da kayan noman rani da suka hada da injinan ban ruwa a wani shiri da take yi na bunkasa sana'ar noman rani a jihar.
An shiga jimami a jihar Imo bayan wata budurwa ta yi ajalin saurayinta ɗan sanda har lahira. Budurwar dai ta bindige ɗan sandan ne har lahira da bindigarsa.
Labarai
Samu kari