Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Netanyahu ya ce shiga yarjejeniyar Abraham Accords da Saudi Arabiya za ta zama babban ci gaba ga zaman lafiya, yayin da Trump ya danganta yarjejeniyar nukiliya.
Wani dan gwagwarmaya a Kano, Mujahid Mohammed Abdullahi ya shigar da ƙara kan Soja Boy kan batun martabar Kano, ya buƙaci a bar kotu ta yi aikinta.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Eze Madumere, ya rasa mahaifiyarsa, Ugoeze Marlinda Chikanele Ulunma a wani asibiti a lokacin da ta je duba lafiyarta.
Wata mai siyar da kayan gwanjo ta cika da mamaki bayan da ta tsinci dala 200 a cikin kayan gwanjon da ta siyo. Yan Najeriya sun yi martani sosai a kan hakan.
An ruwaito yadda 'yan ta'adda suka kai sabon hari a Kaduna bayan da aka kashe shugabansu a wani yankin jihar. An jima ana samun hare-hare a jihar Kaduna.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji, ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubi kan halin tabarbarewar tattalin arzikin da ake fama da shi a kasar nan.
An samu turmutsitsi a wajen siyan kayan abinci da hukumar kwastam ke siyarwa talakawan Najeriya don rage radadi. Mutum bakwai sun rasa ransu a jihar Legas.
Rahoton da muka tattara muku yadda NBS ta hado rahoton jihohin da aka fi amfani da intanet a karshen shekarar 2023 da aka fita watanni kasa da biyu da suka wuce.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana adadin man fetur din da ake sacewa a Najeriya. Obasanjo ya ce satar ta durkusar da tattalin arzikin kasar nan.
Wani uba a yankin Arewacin Najeriya ya yi watsi da al'ada inda ya kama koyarwar addini ta hanyar raka diyarsa da ta yi aure zuwa dakin mijinta da kansa.
An kama wani matashi da laifin sace motar mijin 'yar uwarsa tare da siyarwa kan kudi N230,000, lamarin da ya kai ga aka kama shi tare da ajiye shi a hannun jami'ai.
Labarai
Samu kari