Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Ta cika da farin cikin cewa za ta lula waje don ganinsa sai ga shi ta ci karo da tarin wulakanci. Ta yi bidiyo don kokawa kan halin da take ciki.
Gwamnatin tarayya za ta kara tsawaita dakatar da karbar digiri daga kasashen Kenya, Uganda da Nijar bayan an gano yadda ake samun digirii na bogi.
A sakamakon binciken da ake yi a NSIPA, an ci karo da wasu biliyoyi masu yawan gaske. Hukumar EFCC ta gano biliyoyin kudin gwamnati da aka boye a asusun jama’a
Wani matashi ya haddasa cece-kuce sosai a soshiyal midiya bayan ya bayyana yadda ya ajiye aikinsa a sabuwar shekarar nan mutane sun yi martani sosai.
Tun ana bin Hajiya Sadiya Umar Farouq da lalama a EFCC, abin na neman ya gagara. Sadiya Umar Farouq ta fusata EFCC, watakila a kudunduno tsohuwar Ministar jin-kai.
Kamfanin NNPCL wanda shi ne ke kula da harkar mai a Najeriya ya ce farashin fetur bai koma N1, 200 a yanzu ba, ya jaddada cewa an yi waje da tallafin fetur.
Babban malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Usman Abubakar Damana ya riga mu gidan gaskiya a yau Laraba 3 ga watan Janairu a birnin Kebbi.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan jita-jitar da yake yaduwa kan cewa ya kori sakataren gwamnatin jihar (SSG), Abdullahi Baffa Bichi.
Rahotanni sun bayyana cewa akalla mutane 103 ne suka bakunci lahira a wurim bikin tunawa da janar ɗin rundunar sojan Iran, Qasem Soleimani, wanda aka ƙashe.
Labarai
Samu kari