Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Sojojin Najeriya sun hallaka babban mai ɗaukar bidiyon Boko Haram, yayin da ƙungiyar ta fitar da sanarwar mutuwarsa a wani sabon faifan bidiyo da ta fitar.
Hukumar NCC ta sake nanata umarnin ta ga kamfanonin sadarwa da su toshe layukan masu amfani da wayar tarho da ba su hada da NIN ba daga ranar Laraba, 28 ga Fabrairu.
Akalla mutane biyu ne suka rasa rayukansu bayan wasu tagwayen bam sun fashe inda mutane shida suka samu munanan raunuka a karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Wani rahoto da aka bankado ya nuna yadda ake zargin ana tafka rashin gaskiya a kwastam. Akwai jami’an kwastam da suka karbi cin hanci amma ana kokarin rufe binciken.
Gwamnati ta kwantar da hankalin ma’aikata a kan rade-radin korar dubbban jama’a daga aiki. Masu cewa za a kori ma'aikata wajen dabbaka aikin Oronsaye sun yi kuskure.
Jami'an 'yan sanda a jihar Abia sun kama wani tsoho mai shekaru 70, Marcel Udeh, kan zargin kashe 'dansa saboda ya cinye abincin da ya rage masa a tukunya.
Yarima Ibraheem Oyelakin ya zama sabon zababɓen Oba na masarautar Iree wata ɗaya kenan bayan Gwamna Ademola Adeleke ya tsige sarakuna 3 a jihar Osun.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun yi fatali da wani kudirin doka da aka gabatar na neman a yi wa dokar zaben shugaban kasa da na gwamnoni garambawul.
Bayan shafe tsawon shekaru 13 a banki, wata mata ta ajiye aikinta sannan ta koma ga noma. Ta mayar da gidanta wajen kiwon kifi da kaji kuma tana samu sosai.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce abu ne mai matuƙar wahala a iya ciye gurbin da marigayi tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya mutu ya bari.
Labarai
Samu kari