Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Wasu 'yan bindiga biyu a jihar Taraba da suka shahara wajen garkuwa da mutane don kudin fansa sun saduda tare da mika wuya ga 'yan doka. Suna son zama 'yan banga.
An tsare Ba Amurke da Bature da suka zo tattauna kan takunkumin da aka kakabawa Binance duk a kokarin ganin kimar Naira ta farfado a kasuwar canji.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kuncon da aƙe ciki a kasar nan. Shugaban kasan ya ba 'yan Najeriya sabon tabbaci don samo mafita.
Sojoji sun ci karo da wani gari a jihar Ribas da ke Neja-Delta inda ake satar danyen mai. N40, 000 ake biya domin a haka rami, daga nan sai a shiga satar danyen mai.
Majalisar dattawa ta aike da sakon gayyata ga ministan babban binrin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike da kwamishinan 'yan sandan Abuja, kan rashin tsaro a birnin.
A kokarinta na dakile harkar Kirpto, Gwamnatin Tarayya ta tsare shugabannin Binance a birnin Abuja inda ta ke zargin harkar na durkusar da tattalin arziki.
NLC ta ce an yi mata barazana iri-iri domin a yi watsi da gama-garin zanga-zangar da ta gudanar. Kwamred Joe Ajaero ya ce kungiyar NLC ba za ta ja da baya ba.
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohaneye, ta shawarci mata akan su wanzar da zaman lafiya a gidajensu, ko da a lokacin da fada ya kaure tsakaninsu da mazajensu.
Yayin da ake fama da tsadar rayuwa da na kayan abinci, mutane a babban birnin tarayya Abuja sun hakura da cin nama inda suka koma siyan awara suna daurawa a abinci.
Labarai
Samu kari