Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamnatin jihar Osun ta yi karin haske kan kudaden da aka ware domin gudanar da ayyukan ofishin gwamnan jihar Osun a kasafin kudin shekarar 2024.
Hukumar EFCC ta bukaci Sadiya Umar Farouk, tsohuwar ministar Buhari da ta mika kanta ga hukumar ba tare da bata lokaci ba. Ana zargin Sadiya da satar N37.1bn.
Kungiyar TUC ta sake tura sabbin bukatu 10 ga Shugaba Bola Tinubu yayin da aka shiga sabuwar shekara inda ta ce dole ya aiwatar da su ko ya fuskanci matsala.
Yayin jita-jita ta fara yawaita kan yunkurin kara farashin litar man fetur, Gwamnatin tarayyan Najeriya ta musanta batun, kana ta kwantarwa yan Najeriya da hankali.
Wasu matasa shida daga jihar Kaduna za su fuskanci fushin gwamnatin jihar Legas kan takardun bogi. Matasan sun yi amfani da takardun zama 'yan Legas ne.
Tsohuwar Ministar jin kai da walwala, Sadiya Umar Farouk ta bukaci karin lokaci kan rashin lafiya da ke damunta bayan Hukumar EFCC ta gayyace ta.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu nasarar cafke wani likitan bogi wanda ya kware wajen zubar da ciki. Likitan ya shiga hannu bayan ya halaka wata budurwa.
A kalla manyan fastoci biyu ne suka hango gagarumin matsala da ke tunkaro coci a hasashensu na 2024. Akwai wanda ya ce asirin wasu manyan malamai zai tonu.
Jami'an rundunar yan sandan jihar Kano sun sanar da kama wani dan daba kan zargin kashe wani limami saboda ya hana shi shan wiwi a kusa da masallaci.
Labarai
Samu kari