Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Alikon Dangote wanda ya fi kowa kudi a Najeriya ya kama hanyar komawa cikin jerin attajirai 100 da suka fi kowa kudi a duniya, bayan cin riba mai yawa a kwana daya.
Tun daga sallamar ministar jin kai, Betta Edu, zuwa nada sabbin shugabannin hukumar alhazai ta Musulmi da Kirista, jerin abubuwa 7 da Tinubu ya aiwatar a farkon 2024
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi ajalin mutum biyu yayin da suka ƙona wata mota da ta ɗauko kayan ɗakin amare a kan titin Jibia zuwa Batsari a Katsina.
A ranar Juma'a, 12 ga watan Janairu ne Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da dukkan shirye-shiryen hukumar ba da tallafin dogaro da kai ta kasa (NSIPA).
Wani dan Najeriya ya garzaya soshiyal midiya don nunawa duniya dadin da ke cikin tara mata. Ya ce yanzu yana bukatar karin mata biyar ya cika burinsa na yin mata 7.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta garzaya soshiyal midiya inda ta koka da hawaye bayan saurayinta na shekaru bakwai ya watsar da ita sannan ya auri wata daban.
Tsohon mataimakin Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Okoye Ikemefuna ya riga mu gidan gaskiya a ranar 7 ga watan Janairun wannan shekara bayan fama da jinya.
An yaɗa hotunan tsohon Sarkin Kano, Sunusi Lamido Sunusi yayin da ya jagoranci sallar Juma'a a jihar Legas bayan ya ziyarci jihar don halartar wani babban taro.
Kotun Koli ta raba gardama a shari'ar zaben gwamnan jihar Plateau inda ta tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang na jihar shi ya yi nasara a shari'ar.
Labarai
Samu kari