A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Rundunar 'yan sanda a Legas da Hukumar NEMA sun tsaurara tsaro a wuraren adana abinci yayin da ake cikin wani mawuyacin hali da fashe-fashen rumbunan kayan abinci.
Kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Babayo Akuyam da mataimakinsa Ahmed Abdullahi sun yi murabus daga mukamansu bayan dawowar Suleiman da Dahiru.
Kotu ta yi hukunci kan shari’ar Hafsat 'Chuchu' da Nafiu Hafizuinda ta umarci sake duba lafiyar kwakwalwar Hafsat da ake zargi da kisan kai a Kano.
Rundunar 'yan sanda ta gano wasu fursunoni 300 da ke zaman wakafi a gidan gyaran hali na Kurmawa da ke Kano, ba tare da wata takarda ta bayanin shari’arsu ba.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna takaicinsa kan rashin samar da isashshiyar wutar lantarki da kamfanonin Discos ke yi. Ya aike musu da gargadi.
Majalisar wakilai ta yi kiran da a biya ma'aikata albashi mai. 'Yan majalisar sun yi nuni da cewa babu ma'aikacin da zai iya rayuwa a albashin kasa da N100,000.
A daren Laraba, 6 ga watan Maris, Muhammadu Sanusi II, tsohon Sarkin Kano, ya yi kuka a lokacin da yake ta'aziyyar Herbert Wigwe, marigayi shugaban bankin Access.
Ministan kudi, Wale Edun, ya alakanta hauhawan farashin kaya da ake fama da shi a yanzu da buga tiriliyoyin naira da gwamnatin Buhari ta yi ba tare da riba ba.
Wata matashiyar budurwa ta yada bidiyo don nunawa duniya gidan da ta siya tana mai shekaru 26 a duniya. Ta cika da murna, tana mai cewa da kudinta ta soiya gidan.
Labarai
Samu kari