NSCDC ta gano wata jami'ar bogi a Legas, ta ceto matasa 106 tare da kama wanda ake zargi da yaudarar matasa da alkawarin karatu a jami'ar ƙasashen waje.
NSCDC ta gano wata jami'ar bogi a Legas, ta ceto matasa 106 tare da kama wanda ake zargi da yaudarar matasa da alkawarin karatu a jami'ar ƙasashen waje.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Sojijin yankin Kudu maso Gabashin Najeriya sun kashe wasu tsagerun Biafra da kuma kungiyar tsaro ta Gabas (IPOB/ESN) guda biyar, sun kubutar da mutane 15 a Zamfara.
An yi sasanci tsakanin Gwamna Abba Kabir da Sheiƙh Aminu Ibrahim Daurawa ranar Litinin da daddare, malamin yana kokari sosai a kokarin gyara tarbiyya a jihar Kano.
Majalisar wakilan tarayya ta yi kira ga mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umurci jami'an tsaro su tashi tsaye a yaƙi da ƴan bindiga a jihar Katsina.
Shugaba Bola Tinubu ya umurci ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, da ya gaggauta raba wa mazauna Abuja hatsi da kayan abinci don rage radadin yunwa.
Duba da yadda ake fama da matsalar tsaro a Abuja, Minista Nyesom Wike ya yi magana kan makiyaya da ke kiwo a tsakiyar birnin inda ya ce zai dauki mataki.
Wani ‘dan Najeriya ya zolayi mutane a titi ta hanyar ajiye kudinsa a kasa tare da daukar bidiyon abin da suka yi da suka ga kudi. An gano gaskiyar wasu mabarata.
Majalisar Dattawa ta amince ta bukatar Shugaba Tinubu da ya nema a wurinta kam nadin Raheem Amidu da kuma Fasuwa Abayomi a matsayin kwamishinoni a hukumar NPC.
Majalisar dattawa ta damu da matsalar tsaron da ake fama da ita a kasar nan. Hakan ya sanya ta amince shugabannin majalisar tarayya za su gana da Shugaba Tinubu.
Wani ‘dan Najeriya a turai ya koka bayan mata ta fatattake shi daga gidansu. Ya ce ya kashe miliyoyin naira kan karatunta sannan ya siyar da filayensa kan haka.
Labarai
Samu kari