Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Mai shari’a James Omotosho na babbar kotun tarayya da ke Abuja ya tura tsohon dan majalisar Kaduna, Dabo gidan yarin Kuje har sai an yanke hukunci kan belinsa.
A ranar 15 ga Junairu a shekarar 1966, sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula. An kawo sunayen mutane fiye da 20 da aka rasa a juyin mulkin sojoji a 1966.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta kama Charles Chukwuemeka Ugwuh, tsohon minista bisa zargin haɗa baki da damfarar kuɗi.
Atiku Abubakar ya nuna alhininsa kan kisan gillar da yan bindiga suka yi wa daya daga cikin yan mata shida yan gida daya da suka sace a birnin tarayya Abuja.
Gwamnan jihar Benue, Rabaran Hyacinth Alia, ya mika kokon bararsa ga yan bindiga bayan sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Ukum ta jihar.
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa (NSEMA) reshe jihar Neja ta bayyana cewa na samu rahoton hatsarin jirgin ruwa a jihar wanda ya rutsa da mutane akalla 100.
Ya zuwa yanzu dai manyan kamfanoni bakwai ne suka yi rijistar fara dillancin man Dangote, kuma sun kammala duk wata yarjejeniya da matatar, aiki kawai za su fara.
Gwamnatin Kano ta ce ba za ta sassauta wa duk wanda aka kama da laifin cin hanci da rashawa da rashin da'a a jihar ba. Mataimakin gwamna, Gwarzo ne ya fadi haka.
Yanzu nan shugaba Tinubu ya isa jihar Imo domin halartar bikin rantsar da gwamnan jihar Hope Uzodimma a mulkinsa karo na biyu. Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka.
Labarai
Samu kari