Jam'iyyar ADC ta Adamawa ta musanta rahoton maye gurbin Injiniya Umar Suleiman, tana mai cewa shi ne halastaccen ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a 2027.
Jam'iyyar ADC ta Adamawa ta musanta rahoton maye gurbin Injiniya Umar Suleiman, tana mai cewa shi ne halastaccen ɗan takarar gwamna na jam'iyyar a 2027.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki Anguwar Makera karkashin garin Kwasakwasa da ke karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna tare da kashe masallata.
Jama'a sun shiga tashin hankali bayan mahara sun yi ajalin jami'an 'yan sanda hudu a jihar Ebonyi tare da hallaka 'yan matansu biyu yayin harin a birnin Abakaliki.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa har yanzun ba a kamo hanyar da ta dace ba a kokarin kawo ƙarshen matsalar tsaro da talauci a Najeriya.
Sanata Shehu Sani ya nuna shakku kan ko gwamnati =n Najeriya za ta iya aiwatar da mafi karancin albashi na N794,000 da kungiyar kwadago ta kasa ta nema.
Gwamnatin tarayya ta fara aikin gina babban titin bakin teku daga Legas zuwa Kalaba mai tsawon kilomita 700 tare da gyaran manyan gadoji a Legas.
Kwamishinan lafiya na jihar Kuris Riba, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana matakan da suke ɗauka bayan cutar kyanda ta ɓalle a wasu makarantu biyu a jihar.
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta yi Allah wadai da ‘yan bindiga, ta bayyana su a matsayin matsora kuma ta nemi a dunga yanke hukuncin kisa a kansu.
Bello Matawalle, karamin ministan tsaro ya tura sakon gargadi ga masu fatan juyin mulki a Najeriya inda ya ce basu kishin dimukradiyya da ci gabanta.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji sun shirya tunkarar kowace irin barazana idan bukatar hakan ta taso musamman a watan Ramadan.
Labarai
Samu kari