Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tabbatar da cewa mota ta murkushe wani matashi jim kadan bayan ya kwace wayar wata mata a birnin Kano a daren jiya.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) za ta sake bincikar wasu tsofaffin gwamnoni 11 da ke zargi da badakalar makudan kudade.
Dan takarar shugaban kasa a Labour ya bayyana kadan daga tashin hankalin da ya shiga bayan samun labarin kisan da aka yiwa Nabeeha bayan sace su da aka yi.
Yayin da ake ci gaba da kuka kan yadda aka sace wasu 'yan mata a Abuja, yanzu haka an shiga tashin hankali a Benue bayan sace wasu mutum 45 a jihar.
Za a ji cewa mahaifiyar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ta ziyarci mahaifiyar Khalipha Muhammadu Sanusi. Tayi addu’ar Allah ya dawo da shi gidan Dabo.
An bayyana yadda matasan Najeriya suka shilla kasar Indiya domin halartar taron zagayowar ranar 'yancin kai a kasar da ke nahiyar Asiya da za a yi nan kusa.
Legit ta samo daga farfesa Pantami cewa, ya samu wani dan uwansa kuma abokinsa zai ba da kudin fansan da aka nema na 'yan uwan Nabeeha da aka sace a Abuja.
An bayyana yadda wasu 'yan damafara suka damfari wani sanatan Najeriya makudan kudade tare da abokansa bayan da suka sace masa manhajar a wayarsa.
Rundunar 'yan sanda a jihar Neja sun cafke wani Rabiu Yusuf da aka fi sani da Rabee wanda ake zargin shugaban 'yan bindiga ne a yankin Paikoro da ke jihar.
Labarai
Samu kari