Sanata Tahir Monguno ya kalubalanci gwamnatin Bola Tinubu kan jinkirin kasafin kudin 2025 ya ce babban laifi ne da ke iya kaiwa ga tsige shugaban kasa.
Sanata Tahir Monguno ya kalubalanci gwamnatin Bola Tinubu kan jinkirin kasafin kudin 2025 ya ce babban laifi ne da ke iya kaiwa ga tsige shugaban kasa.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Wata matar aure mai suna Aminar ta nemi kotu ta raba aurenta da mijinta bisa rashin nuna soyayya, kulawa da ɗaukar ɗawainiyar iyalansa a Ilorin jihar Kwara.
Wani matashi ‘dan Najeriya daga Arewa ya haddasa cece-kuce bayan an gano shi yana amfani da wayar iPhone 12 Pro Max kamar wuka. Ya yanka kek dinsa da ita.
Kungiyar Izala a jihar Zamfara ta tura gargadi ga kakakin gwamnan jihar kan yadda ya ke kare hukumar CPG da ake zargi da kisan malamin Musulunci, Sheikh Hassan Mada.
Gobara ta babbake wani gidan rediyo mai zaman kansa, Kpakpando FM, da ke garin Mbaukwu a karamar hukumar Awka ta Kudu a jihar Anambra, bidiyo ya bayyana.
Yan sanda sun kama wasu dalibai hudu na Jami’ar Jihar Kwara (KWASU) mai suna Malete da suka lakadawa wani abokin karatunsu dukan tsiya har lahira.
Hukumar Hisbah ta kasance tana kira wajen gyara tarbiyya da yin kira zuwa ga koyarwar addinin musulunci a tsakanin al'ummar musulmai. Tana ayyuka da dama.
Bankin CBN ya yi nasarar sayar da wasu takardun kudin baitul-mali na Naira tiriliyan 1.3 ga masu zuba jari na kasashen waje (FPI) a ranar Laraba, 6 ga Maris, 2024.
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris ya sanar da shirin fara rabon kayan abinci domin rage radadi a jihar yayin da ake cikin wani mawuyacin hali a Najeriya.
Babbar kotu da ke jihar Kano ta dauki mataki kan gwamnatin jihar da majalisa inda ta dakatar da su kan gyaran fuska a dokokin wasu hukumomi guda uku.
Labarai
Samu kari