Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Wani magidanci a jihar Adamawa ya rasa ransa bayan mutumin da ke lalata da matarsa ya halaka shi. Wanda ake zargin dai ya dade yana alaka mara kyau da matar.
Ga dukkan alamu ƙarancin mai ka iya ƙara jefa mazauna birnin tarayya Abuja cikin wahala yayin da aka wayi gari da dogayen layuka a gidajen mai ranar Jumu'a.
Dakarun sojoji sun matsa ƙaimi wajen sun ceto ɗaliban da aka sace a jihsr Kaduna. Sojojin sun gano inda 'yan bindigan suke a cikin kadurgumin daji.
EFCC ta ana neman Odoh Eric Ocheme da matar tsohon gwamnan babban bankin kasar, shi ake tunanin ya saci sa hannun Muhammadu Buhari taimaka aka yi sata CBN.
Wata matashiyar budurwa ta haddasa cece-kuce a dandalin soshiyal midiya yayin da ta sanar da fadawa tarkon son direban Bolt. Matashiyar ta ce tana son zanen jikinsa.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa jihar Katsina ce a sahun gaba a jerin jihohin Arewa maso Yamma da matsalar yan bindiga ta yi wa katutu.
A jihar Kano, jami’an NSCDC sun damke ‘dan shekara 85 da zargin garkuwa da mutane. Idan dai gaskiya ne, da alamu tsufa tayi wa wannan mutumi gardama.
Babbar jam'iyyar adawa a Najeriya, PDP, ta yi kira da a ba mata dama suɓwarware matsalolin da suka addabbi ƙasar nan, saboda a cewarta maza sun gaza.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar murƙushe ɗaruruwan yan ta'adda a sassa daban-daban na ƙasar nan, sun kamo wasu sama da 100, sun ceto mutum 46.
Labarai
Samu kari