Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin yin amfani da ilmi domin ganin ya kawo karshen matsalar rashin tsaro da aka dade ana fama da ita a kasar nan.
Al'ummar garin Ibadan sun shiga zullumi sakamakon kara da girgiza da aka ji biyo bayan tashin wani abin fashewa da wasu ke zargin tukunyar gas ne ko bam.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shiga ganawar gaggawa da manyan jami'an tsaron kasar a yanzu haka a fadarsa da ke birnin Abuja kan matsalar tsaron birnin.
Sanata Shehu Sani ya ba da labarin wani tsohon shugaban makaranta da yan bindiga suka kama yayin da ya ke kai kudin fansar wani. Shi ma an nemi a kai kudin fansa.
Shugaban ASUU reshen jihar Kebbi ya tabbatar da yin garkuwa da babban malamin jami'ar kimiyya da fasaha da ke Alieru, har yanzun ƴan sanda ba su yi magana ba.
Rahotanni sun bayyana cewa ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ola ya ki amsa gayyatar hukumar da'ar ma'aikata. Ana zargin Tunji-Ola da sa hannu a rashawa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta ta addabi kasar nan, shugaban kasar ya ce ba zai huta ba har sai ya ga karshenta.
Deborah Ohamara, fitacciyar mai watsa shiri a kafar watsa labaran Nigeria Info FM ta mutu sakamakon hatsarin mota da ya rutsa da ita a titin filin jirgi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da sauran manyan baki sun halarci bikin kaddamar da sabon littafi domin karrama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Labarai
Samu kari