Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
Arzikin attajirin da ya fi kowa kudi a nahiyar Afirika na ci gaba da karuwa a shekarar 2024. Attajirin ya samu N760bn cikin sa'o'i 24 da suka gabata.
Gwamnatin jihar Plateau ta sanya dokar hana fita har na tsawon awanni 24 a karamar hukumar Mangu yayin da matsalar tsaro a yankin ke kara kamari.
‘Yan sanda dauke da makamai, a ranar Talata, sun harba barkonon tsohuwa ga ‘yan majalisar dokokin jihar Filato su 16 da kotun daukaka kara ta kora.
Ministar Raya Al'adu ta kasa, Hannatu Musawa ta gana da wasu daga cikin sabbin daraktocin da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada a masana'antar raya al'adu.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi Allah wadai tare da barranta kanta da kalaman wani darakta a jihar ga Shehu Usman Dan Fodiyo yayin wani taron siyasa a jihar.
Wani bature matukin jirgin sama ya tabbatar da maganar nan ta cewa so makaho ne yayin da ya je wani kauye a kasar Kenya don zabo matar aure. Sun haihu tare.
Minstan ma'adinai, Dele Alake ya fadi ainihin wadanda ke daukar nauyin ta'addanci inda ya ce wasu manyan Najeriya na cin moriyar hakar ma'adinai ba bisa ka'ida ba.
Wani tsohon soja ya bukaci Bola Tinubu ya binciki abin da ya kashe hafsun soja. Bayanai sun fito shekaru kusan 3 da hadarin jirgi ya kashe Janar I. Attajiru.
Wata mata ta kai ziyara gidan wani saurayinta, wanda ya kai ga mutuwarsa duba da yadda ta ki ba shi kanta har ta kai ga suka fada ta kashe shi kawai.
Labarai
Samu kari