Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Majalisar dattawa ta kasa ta amince a hana mutane talla da yin wa'azi a cikin motocin haya a Najeriya. Za a rika cin tarar duk wanda ya yi haka N50,000.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da dalibai a jihar Kaduna, sun aika da bujayarsunkan kudaden fansan da za a biya kafin yaran su shaki iskar 'yanci.
Tsakanin Talata da Laraba, Naira ta fadi da N12.56, bayan an yi hada-hadarta kan Dala a N1,603.38/$1 zuwa N1,615.94/$1, ana fargabar faduwar zai haifar da tsada.
Yayin da ake shan fama a Najeriya, daliban firamare da sakandare a jihar Ogun sun samu kyautar N10,000 ga kowannensu domin rage radadin da ake ciki.
Sanata Abdul Ningi wanda majalisar dattawa ta dakatar kan zargin yin cushen N3.7tr a kasafin kudin shekarar 2024, ya yi zargin cewa ana shirin cafke shi.
Yayin da aka fara azumin watan Ramdan cikni halin tsadar rayuwa, Gwamna Babajide Sanwo-Olu na Legas zai rage farashin kayan abinci da kaso 25 don saukakawa al'umma.
A cikin wata sanarwa da ta fitar, hukumar shige da fice ta kasa ta ce za ta gaggauta bin umarnin Shugaba Bola Tinubu na bude iyakokin Najeriya da Jamhuriyar Nijar.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kaduna inda suka tafka sabuwar barna. Sun halaka mutum daya da sace wasu mutum takwas a harin.
Ministan Abuja, Nyesom Wike bayan ganawa da mambobin Majalisar Tarayya ya bayyana cewa zai yi wahala a kawo karshen rashin tsaro gaba daya a Najeriya.
Sanata Enyinnaya Abaribe ya ce ya samu N266m daga kudin yayin da Ali Ndume ya yi ikirarin cewa ya samu fiye da N200m sabanin N500m da aka yi ikirarin sun karba.
Labarai
Samu kari