Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Daya daga tsoffin shugabannin hukumar DSS ya bayyana yadda ya ga abin da ya gani a wurin 'yan bindiga. Ya ce ya daina sukar masu biyan kudin fansa a yanzu.
Yan bindiga sun yi awun gaba da fitattun Fastoci biyu a cocin Kwande da ke Shendam a jihar Plateau a karshen wannan mako da ya gabata bayan kai farmaki.
Shehu Sani ya ce bai kamata a fara sukar gwamnatin Tinubu ba daga yanzu duba da yadda gwamnatin Buhari ta kasance a shekarun baya da suka wuce na shi.
'Yan sanda sun fara bincike bayan mutane sun gano gawar wata daliba 'yar aji 3 a kwance cikin jininta a dakinta da ke jami'ar AAUA a jihar Ondo, an fara bincike.
An bayyana yiwuwar Abba Kabir Yusuf ya koma APC duba da wasu kuri'u da aka kada a kafar sada zumunta da ke nuna gaskiyar hakan a kafar sada zumunta.
Wata matashiya yar Najeriya ta yi fice a soshiyal midiya bayan sanar da neman mijin aure. Masu amfani da soshiyal midiya sun yi martani sosai a shafinta na X.
EFCC ta ce akwai kungiyoyi da shugabannin addini dumu-dumu a harkar satar kudin jama’a. A lokacin da ake da malamai na Allah, akwai wadanda abin duniya ne gabansu.
Hukumomi a Saudiyya sun rage kudin aikin Hajji ga maniyyatan da za su sauke farali a 2024 da kaso mafi yawa a bangaren kudin tikiti da masauki da sauransu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan bindiga daga maboyarsu a jihar Taraba. Sojojin sun kuma kubutar da mutanen da aka sace.
Labarai
Samu kari