Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Wani hoto da aka sanya a shafukan sada zumunta ya nuna Shugaba Bola Tinubu, Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi. An yi iƙirarin cewa Obi ya durkusa a gaban Tinubu.
Yayin da hukumar NERC ta sanar da karin kudin wutar lantarki a Najeriya, an yi ta cece-kuce kan matsalar wutar da rashin ingancinta musamman a watan Ramadan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi buda bakin da mambobin kungiyar yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC. Ya fadi girman aikin da ke gabansa.
An tafka babban rashi a masana'antar Nollywood bayan rasuwar shararren furodusa kuma darektan fina-finai, Frank Ogho Vaughan wanda ya ba da gudunmawa sosai.
An shiga mummanan yanayi bayan tsintar gawar wani dattijo mai shekaru 80 tare da matarsa a gidansu da ke birnin Abuja bayan wasu miyagu sun yi musu kisan gilla.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin dokar ba dalibai bashi. Sai dai ba kowane dalibi ba ne zai ci moriyar wannan sabon shirin bada rancen.
Gwamnatin jihar Kuros Riba karkashin jagorancin Gwamna Bassey Otu za ta ɗauki ƙarin malaman makaranta 6000 domin fara cike giɓin da ke akwai a makarantu.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura sakon jaje bayan rasuwar tsohon shugaban kungiyar NLC, Ali Chiroma a jiya Talata 2 ga watan Afrilu.
Dakarun hukumomin tsaro na hadin guiwa a jihar Anambra sun yi nasarar kashe ƴan bindiga huɗu yayin da ɗan sanda ɗaya ya mutu a wani musayar wuta.
Labarai
Samu kari