Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Sanata Natasha Akpoti ta sayi tirelolin abinci kuma ta rabawa al'umma musamman mabukata a mazaɓarta Kogi ta Tsakiya domin rage masu radadin tsadar rayuwa.
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya (NERC) ta amince da karin kudin wutan lantarki ga kwastomomin da ke karkashin rukunin Band A, ba zai shafi talaka ba.
Ma'aikata a Najeriya na daga cikim wadanda ke samun mafi karancin albashi a duniya. Akwai sauran kasashen da ba su biyan ma'aikatansu albashi mai tsoka.
Nyesom Wike, ministan FCT, Abuja, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai kaddamar da wasu ayyuka a watan Mayu a murnar cika shekara guda akan karagar mulki.
Farashin Automative Gas Oil Wanda aka fi sani da dizal ya fadi warwas daga N1,700 a kan kowacce lita sabanin N1,350 a Najeriya. Ana hasashen zai kara karyewa.
Gwamnatin Najeriya ta shirya kara kudin wutar lantarkin da 'yan kasar nan ke biya. Hakan na zuwa ne bayan ta ce ba za ta iya ci gaba da bada tallafi ba.
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta fito ta musanta batun ciyo bashin makudan kudade da aka ce domin gudanar da ayyuka.
Kwamared Ali Chiroma, tsohon shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC ya rasu a asibitin koyarwa na jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno ranar Talata.
Gwamnatin jihar Zamfara ta dauki matakin takaita zirga-zirga a tsakanin iyakokinta da jihohin Sokoto da Katsina. Ta dauki wannan matakin ne saboda rashin tsaro.
Labarai
Samu kari