Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Dakarun sojoji sun samu nasarar sheje 'yan ta'adda masu tarin yawa a wani samame da suka kai a maboyarsu da ke karamar hukumar Safana ta jihar Katsina.
Gwamnatin jihar Katsina ta fara aikin ceto mutane 60 da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a garin Damari da ke jihar. An sace su ne a hanyar kai amarya.
An shiga jimami a kasar Namibia biyo bayan rasuwar shugaban kasar. Hage Geingob ya yi bankwan da duniya ne sakamakon ciwon cutar sankara da yake fama da shi.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wasu 'yan daban da suka yi barna a lokacin da ake kada kuri'u a zaben da aka gudanar na cike gurbi a jihar Kano da ke Arewacin kasa.
Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi, ya bayyana babbar fargabr da yake yi ta shugaban hukumar EFCC na iya rasa mukaminsa. Ya bayyana dalilansa.
An bayyana yadda aka ga wasu daliban da aka sace sun samu 'yanci bayan shafe kwanaki kadan a hannun 'yan bindiga a wani yankin jihar Ekiti da ke Kudu maso Yamma.
Al'ummar garin Amarata dake karamar hukumar Yenagoa, jihar Bayelsa sun shiga tashin hankali a ranar Asabar, yayin da mummunar gobara ta lakume dukiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci kan jami'an tsaro na 'Katsina Community Watch Corps' inda suka halaka mutum hudu daga cikinsu.
Ana fama da karanci da tsadar kwai a jihar Kano gabannin fara azumin Ramadana. Kwai yana daya daga cikin abubuwan da mutane suka fi amfani da shi a azumi.
Labarai
Samu kari