Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Jami'an hukumar FCCPC sun gana da masu babban kantin 'yan kasar Sin wanda ake zargi da nuna wariya ga 'yan Najeriya. Sun yi musu tambayoyi masu yawa.
Simbi Wabote tsohon shugaban hukumar NCDMB ya zargi karamin ministan man fetur da yin cushe a kasafin kudin hukumar. Heineken Lokpobiri ya yi martani.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya shawarci sojojin Najeriya da su kafa sansanin sojoji a dajin Sambisa da tsaunin Mandara a jihar Borno.
Hukumar EFCC ta sanar da janye daukaka kara da ta yi kan hukuncin kotu da ta dakatar da ita yunkurin cafke tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello.
Wata kungiyar farar hula ta caccaki shugaban 'yan sanda kan kalamansa na cewa a hada hukumar 'yan sanda da NSCDC. Kungiyar ta ce hakan zai kawo cikas a harkar tsaro
Gwamnatin jihar Gombe ta kaddamar da titi mai sunan Abdullahi Ganduje a kwaryar jihar. Ganduje da sauran jigajigan jam'iyyar APC sun halarci bude titin
gidauniyar Sarki AbdulAziz ta Saudiya ta mikawa gwamnatin Kano katon dubu uku na dabino da za a raba ga mabukata da masallataN Juma'a, marasa lafiya da almajirai
Jami’ar Najeriya ta Nsukka (UNN) da ke jihar Enugu ta dakatar da Mfonobong Udoudom, wani malamin jami'ar da aka kama da zargin yana lalata da daliba.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa ta UPPP ta shawarci Shugaba Bola Tinubu ya gargadi hukumar EFCC kan binciken tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Labarai
Samu kari