Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ta ba da umarni ga hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya NCAA na dakatar da ayyukan Dana Air.
Ofishin yada labarai na tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya fito ya kalubalanci hukumar EFCC da ta nuna shaida cewa ta taba gayyatar tsohon gwamnan.
Hukumar hana yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta EFCC ta musanta cewa tana bibiyar tsohion Gwamna Yahaya Bello da gayya a cewar Shugaban hukumar Ola Olukayede.
Wasu yan bindiga sun kai sabon farmaki a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka kashe mutane. Miyagun sun hallaka mutum uku tare da sace wasu takwas.
Hukumar EFCC ta yi nasarar gurfanar da Yahaya Bello a gaban alkali a jiya Talata. Bayan sauraron karar, kotun ta daga shari'ar zuwa 10 ga watan Mayu
Shugaban hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), Ola Olukoyede, ya bayyana cewa hukumar ta kwato N120bn daga hannun 'yan damgara.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wasu mutum biyu da ake zargi da yi wa 'yan bindiga safarar makamai a jihar. Ta kwato bindigu masu yswa.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta bayyana yadda ta gano dala dubu 720 da tsohon gwamnan Kogi ya sace daga asusun jiha ya biya kudin karatu
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce ya fi karfin amsa gayyatar EFCC. Shugaban hukumar ne ya bayyana haka da yake bayani a kan zance da su ka yi ta tarho
Labarai
Samu kari