Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Gwamnatin jihar Adamawa ta shigar da kara kan dakataccen kwamishinan hukumar zabe ta INEC, Yunusa Hudu Ari, kan zargin aikata wasu laifukan zabe.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, ya shirya bayar da tallafi ga al'ummar jihar domin su samu sauki a lokacin gudanar da azumin watan Ramadan.
Yayin da ake ta kiraye-kirayen bude iyakokin Najeriya da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rufe, a yanzu Shugaba Tinubu ya na tunanin sake bude iyakar.
Wasu daga cikin daliban da aka sace a jihar Kaduna sun kubuta daga hannun 'yan bindigan da suka tafi da su zuwa daji. Gwamna Uba Sani ya tabbatar da hakan.
Majalisar koli ta shari'ar musulunci a Najeriya karkashin mai alfarma sarkin musulmai ta yi kira da al'ummar musulmi su fita duba jinjirin watan Ramadan.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana wasu larura da za su iya sanya musulmi ajiye Azumin watan Ramadana. Ya kuma fayyace wadanda zasu biya ko sabanin haka.
Gwamnatin jihar Kebbi ta soke nadin wani Hakimi tare da dakatar da wani Hakimin bisa laifin rashin yin biyayya. An musu hukunci ne bayan an same su da laifi.
Wasu tsagerun ‘yan bindiga sanye da kayan sojoji sun kasha mutane hudu tare da raunata wani a garin Abacheke da ke karamar hukumar Ohaji-Egbema ta jihar Imo.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwa bisa waɗannan hare-hare na garkuwa da mutane da aka kai jihohin Borno da Kaduna.
Labarai
Samu kari