Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ja kunnen wani dan kwangila da aka ba aikin gina titi a jihar da ya dawo bakin aiki ko ya fuskanci hukunci mai tsauri.
Wasu bama-bamai da 'yan ta'adda suka dasa a kan hanya a jihar Borno sun yi sanadiyyar salwantar da rayukan mutum 11 tare da raunata wasu mutanen daban.
Mun kawo jihohi 36 da karfin tattalin arzikin kowace a Najeriya ta fuskar GDPA wata mazhabar, masana su kan auna karfin tattalin arziki da ma’aunin da ake kira GDP.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan ba 'yan sandan jihohi manyan makamai domin dakile wasu matsaloli.
A bana, dalibai da yawa sun samu sakamako mai kyau a jarrabawar JAMB, wanda hakan ya sa gwamnan jihar Kwara ya bayyana aikin da ya yi kafin hakan.
An ruwaito yadda wani sanata daga jihar Kano ya yi aikin alheri, inda ya rabawa 'yan mazabarsa likkafani domin su samu damar aikin binne 'yan uwansu.
Wata daliba ta rasu a daki bayan da ta dawo daga makaranta a jihar Kano. An bayyana yadda ta shige daki sai kuma ta rasu a ciki ba a sake ganinta ba.
Hadimin Gwamna, Babagana Umara Zulum a bangaren harkokin al'umma, Cif Kester Ogualili a ya riga mu gidan gaskiya bayan fama da jinya a yau Asabar.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wasu Fastoci guda shida a jihar Abia. Sun dai yi garkuwa da su ne kan hanyarsu ta zuwa wa'azi.
Labarai
Samu kari