Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa har yanzun ba a kamo hanyar da ta dace ba a kokarin kawo ƙarshen matsalar tsaro da talauci a Najeriya.
Sanata Shehu Sani ya nuna shakku kan ko gwamnati =n Najeriya za ta iya aiwatar da mafi karancin albashi na N794,000 da kungiyar kwadago ta kasa ta nema.
Gwamnatin tarayya ta fara aikin gina babban titin bakin teku daga Legas zuwa Kalaba mai tsawon kilomita 700 tare da gyaran manyan gadoji a Legas.
Kwamishinan lafiya na jihar Kuris Riba, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana matakan da suke ɗauka bayan cutar kyanda ta ɓalle a wasu makarantu biyu a jihar.
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta yi Allah wadai da ‘yan bindiga, ta bayyana su a matsayin matsora kuma ta nemi a dunga yanke hukuncin kisa a kansu.
Bello Matawalle, karamin ministan tsaro ya tura sakon gargadi ga masu fatan juyin mulki a Najeriya inda ya ce basu kishin dimukradiyya da ci gabanta.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji sun shirya tunkarar kowace irin barazana idan bukatar hakan ta taso musamman a watan Ramadan.
Wani mazaunin Aba ya garzaya soshiyal midiya domin yin korafi kan yawan bar masu wuta da ake yi a yankinsu. Ya ce tsawon kwanaki biyar ba’a dauke wuta ba.
Wani fursuna a gidan yarin Oke-Kura a Ilorin babban birnin jihar Kwara ya harbe wani bakanike da ke tsaye a gefen hanya. Lamarin dai ya faru ne a ranar Juma'a.
Labarai
Samu kari