Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
'Yan bindiga sun yi ajalin mutane 24 wadanda mafi yawansu 'yan banga ne a karamar hukumar Sabuwa da ke jihar Katsina a daren ranar Alhamis 2 ga watan Mayu.
Rahotanni sun bayyana cewa an harbi wani dan jarida da harsashi a gidan gwamnatin jihar Kano. Jami'an 'yan sanda sun fara gudanar da bincike kan lamarin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Makarfi ta jihar Kaduna inda suka hallaka wani Dagaci tare da bankawa gidansa wuta.
Hukumar EFCC ta na zargin akalla tsofaffin gwamnoni 54 a Najeriya da badakalar N2.187trn yayin da suke mulkin jihohinsu daban-daban tun bayan dawowar dimukradiyya.
Sanata Gbemisola Ruqayyat Saraki ta cika shekara 59 da haihuwa a karshen makon nan. Za ji adda Sanata Saraki ta biyawa mutanen da ba ta sani ba kujerun hajji.
Gwamnatin jihar Adamawa ta tabbatar da barkewar cutar Kyanda a wasu kananan hukumomim jihar. Cutar wacce ta kama mutane da dama ta yi sanadiyyar rasuwar mutum 42.
Shugaban kungiyar Neja Delta (PANDEF), Edwin Clark ya zargi Muhammadu Buhari da daurewa cin hanci gindi bayan goyon bayan tsohon shugaban APC, Abdullahi Adamu.
Gwamnatin jihar Sokoto ta shirya sayo babura da keke Napep domin samarwa da matasa ayyukan yi. Majalisar zartaswar jihar ta amince da hakan a yayin taron ta.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kare matakin gwamnonin Arewa na zuwa kasar Amurka taro kan matsalar rashin tsaron da ta addabi yankin.
Labarai
Samu kari