Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hukumar EFCC ta sake gabatar da wata hujja a gaban kotu wadda ta bayyana yadda tsohon gwamnan CBN, Emefiele ya ba kamfanin matarsa kwangilar biliyoyin Naira.
Yayin da 'yan bindiga ke ci gaba da kai hare-hare, Sheikh Ahmed Gumi ya shawarci Bola Tinubu kan sulhu sabanin kuskuren da aka yi a gwamnatin Muhammadu Buhari.
Fadar shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana cewa Godwin Emefiele ya cire biliyoyin daloli a asusun kasar ba tare da sanin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba.
Yayin da dan takarar gwamnan Bayelsa, Timipre Sylva da jam'iyyar APC ke zargin nuna musu wariya a shari'ar zaben jihar, kotu ta yi fatali da korafin a jiya.
‘Yan Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu kan zargin shiru da EFCC da shugaban kasa Bola Tinubu suka yi akan batun dakatacciyar minister jin kai, Betta Edu.
An tsare mai dafa abinci ga tsohon gwamnan jihar Legas na APC, Akinwumi Ambode mai suna Abayomi Victor kan zargin satar kayayyakin miliyoyin kudin mai gidansa.
Wata mata ta toshe lambobin kawarta wacce ta yaba kyawun mijinta. Ta bukace ta da ta bar mata gida sannan ta toshe ta a shafukan soshiyal midiya.
Wata matashiyar budurwa ‘yar Najeriya ta sanar da duniya yadda take samun riba a sana’arta ta man ja. Ta ce tana samun naira miliyan 4 duk wata a sana'ar.
Miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki kan mutane a wata kasuwa a jihar Filato, sun halaka mutane bakwai yayin da wasu da dama suka ji raunuka ranar Lahadi.
Labarai
Samu kari