Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Hadimin Shugaba Tinubu a bangaren yada labarai, Ajuri Ngelale ya bayyana irin lalata Najeriya da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya yi a mukin Muhammadu Buhari.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya taya musulmai murnar zuwan watan Ramadan. Ya kuma bukaci 'yan Najeriya da su sanya kasar nan cikin addu'a.
A yayin da aka fara azumin Ramadan, 'yan Najeriya sun koka kan yadda farashin gas din griki ke neman haura N2,000/kg duk da matakan gwamnati na janye haraji.
A yayin da aka fara azumin Ramadan na shekarar 2024, Sheikh Ahmad Kutty babban malami a cibiyar musulunci ta Toronto, ya yi bayani game da lokutan sahur.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya fito ya yabi salon mulkin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu tun bayan hawansa kan karagar mulkin Najeriya.
Kungiyoyin ma'aikatan Jami'o'i na SSANU da NASU sun shirya shiga yajin aikin gargadi na tsawon kwanaki bakwai kan rashin biyan su albashi na watanni huɗu.
Sakamakon tsadar rayuwa da radadin da talakawan Najeriya ke ciki, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki Tinubu ya bude iyakokin kasar don shigo da abinci.
Sakamakon rashin albashi mai tsoka da alawus-alawus da kuma karin girma, likitoci 59 da ke aiki a asibitin kwararru na Dalhatu Araf (DASH), Nasarawa sun ajiye aiki.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kaddamar da tashar jirgin saman Minna wacce aka sanya wa sunansa a ranar Litinin.
Labarai
Samu kari