Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Gwamnatin tarayya na yunkurin dawo da lantarki a wasu kananan hukumomi a jihar Sokoto bayan shafe sama da shekaru 10 ba wuta. Ministan makamashi ne ya bayyana haka.
Farashin garin kwaki ya tashi a kasuwar Katako dake birnin Jos na jihar Plateau. A halin yanzu ana sayar da buhu N72,000 yayin da mudu ya kai N1,100.
Sakamakon dumbin bashin Naira biliyan 132.2 da kuma yunkurin cimma bukatun gida, Najeriya ta takaita tura wutar lantarki zuwa zuwa Benin, Niger, da Togo.
Mazauna unguwar Gwagwarwa dake jihar Kano sun zargi wani sojan Sama, Aminu Oga da kashe matashi mai shekaru 23, Yusuf Shu'aibu.Sun nemi hukumomi su bi musu hakkinsu.
Kungiyar NSCF ta yi martani kan masu neman EFCC ta cigaba da binciken tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle bisa zargin karkatar da naira biliyan 70.
Wata gobara ta tashi a gidan tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau a cikin daren ranar Lahadi. Gobarar ta lalata wani daki a cikin gidan.
'Yan kasuwa a Arewacin Najeriya sun yi barazanar daina kai kaya Kudu saboda yadda aka jawo masu asara kwanan nan bayan samun tsaiko da aka yi a kasuwa.
Wata 'yar jarida, ta bankado yadda wani likitan boge ke zubar wa 'yan mata ciki a unguwar Yan-Doya da ke Jos, jihar Plateau a kan N5,000 tare da jefasu a karuwanci.
Hukumar FAAN da ofishin Nuhu Ribadu sun hada kai domin rage yawan jami'an hukumomi da ke bincike a filayen jiragen saman Najeriya yayin da fasinjoji ke korafi.
Labarai
Samu kari