Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Yayin da ake ta cece-kuce kan kalaman Sheikh Ahmed Gumi kan ayyukan 'yan ta'adda, Gwamnatin Tarayya ta gayyace shi domin amsa tambayoyi kan lamarin.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Litinin, ya bukaci goyon bayan daukacin ‘yan Najeriya a kokarin da ake na magance kalubalen da ke addabar kasar.
Gwamnatin tarayya ta musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa an biya kuɗin fansa ga ƴan bindiga kafin sako ɗaliban makarantar Kuriga da ke jihar Kaduna.
A Najeriya an taba tuhumar manyan jami'an tsaro da laifuffuka da dama da suka ya saɓawa dokokin kasar musamman ta bangaren almundahana da makudan kudi na al'umma.
Gwamnatin Najeriya ta bankado yadda jami'in kamfanin Sunrise, Leno Adesanya, ke amfani da mata da kudi wajen yaudarar ministocin Buhari domin neman kwangiloli.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa kawo yanzu mata 7 ne suka riga mu gudan gaskiya sakamakon abin da ya faru a wurin rabon Zakkah a jihar Bauchi.
Babbar kotun a jihar Kano ta ba da belin matashiyar 'yar Tiktok, Murja Ibrahim Kunya kan kudi N500,000 bayan zarginta da yada badala daya sabawa al'adun jihar.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, da ya yi wani abu akan tsadar iskar gas da ake fama da ita.
Laifuffukan da ake tuhumar Binance sun haɗa da ƙin biyan harajin VAT, ƙin bayar da bayanan kuɗaɗen shiga don karɓar haraji, ƙin biyan harajin ribar kamfani (CIT).
Labarai
Samu kari