Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya sanar da mutuwar mataimakin shugaban ma'aikatansa, Gboyega Soyannwo bayan ya sha fama da jinya a yau Laraba.
Rikici ya kaure tsakanin wasu masu baban bola da mutanen unguwar Byazhin da ke kauyen Kubwa a karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Maitama a Abuja ta amince da ba da belin tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele bayan ya musanta laifukan da ake tuhumarsa.
Bayanai sun nuna ‘Yan majalisar Najeriya za su tashi da kusan Naira biliyan 50 daga cikin baitul-mali a shekarar 2024 a matsayin albashi da alawus.
Limaman Musulunci sun sha alwashin ci gaba da shirinsu kan aurar da mata marayu guda 100 da suka yi niyya a karamar hukumar Mariga a jihar Niger.
Cibiyar kididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana yadda farashin kayayyaki ya haura sama a watan Afrilu duk da cewa farashin dala ya sauka a watan sosai.
Rundunar ƴan sandan Kano ta bayyana cewa Shafi'u Abubakar ya aikata laifin da ake zarginsa na ƙona masallaci ne saboda nuna fushin kan rabon gadon gidansu.
Majalisar dattawan ta sahalewa gwamnatin tarayya ta ciyo rancen $500m a kokarin da ake yi na tabbatar da cea dukkanin ‘yan Najeriya su na da mitar wuta.
Dan takarar shugaban kasa a zabukan da ya gabata, Pat Utomi ya ce a yanzu ƴan siyasa kawai suna yin mulki ne domin kansu ba wai inganta kasa da al'umma ba.
Labarai
Samu kari