Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Wasu sakonni da aka yada a shafukan sada zumunta sun yi ikirarin cewa gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na bayar da tallafin N30,000. An gano gaskiya.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Maiduguri na jihar Borno, ta zartar da hukunci kam shari'ar mutum 313 da ake zargi da laifin aikata ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya halarci jana!izar sojojin da aka kashe a jihar Delta. A wajen ya yi wa iyalan da suka bari alkawura don inganta rayuwarsu.
Yan canji sun musanta rahoton cewa Dala ta karye har an fara sayar da ita a kan N1000 kan kowace Dala ɗaya a kasuwa, sun ce a yanzu dai ta dawo N1,300.
Gwamnan jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara, ya ɗaga darajar tsohon shugaban tsageru zuwa matsayin sarkin gargajiya mai dataja ta farko a jihar Ribas.
Rundunar sojojin Nigeriya ta sanar da murƙushe hatsabibin ɗan bindiga a jihar Zamfara, Junaidu Fasagora tare da mayaƙansa da dama a karamar hukumar Tsare.
Hadimini shugaban kasa, Bola Tinubu a bangaren sadarwa, Bayo Onanuga ya soki Muhammadu Buhari kan rashin mutunta sojojin da suka mutu a bakin aiki.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya umarci dattawa da kuma sarakunan kauyen Okuama da ke jihar Delta da su zakulo wadanda suka aikata wannan ta'asar a jihar.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa gwamnatinsa ta shriya fara sayar da shinkafa a farashi mai rangwamen kaso 50 cikin 100 ga talakawa.
Labarai
Samu kari