Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Hukumar FMDQ ta fitar da wani rahoto inda ta ce darajar Naira ta sake farfaɗowa da kusan karin N100 a ranar Juma'a idan aka kwatanta da ranar Alhamis.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ba da tallafin kudi $100 ga maniyyatan jihar 2,682 da za su tashi zuwa Saudiyya domin rage musu dawainiya.
Gwamna Seyi Makinde ya amince da ɗaukar malaman makaranta 7,000 da ma'aikata 100 a makarantun naƙasassu domin ingantar harkar neman ilimi a jihar Oyo.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi martani game da salon mulkin Shugaba Bola Tinubu yayin da yake neman cika shekara daya a kan karagar mulki a ranar 29 ga watan Mayu.
Wani ɗan rikici ya faru tsakanin jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS da wasu ma'aikata a zauren majalisar tarayya da ke Abuja, tuni dai an shawo kan lamarin.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an samu ƙarin adadin waɗanda Allah ya yi wa rasuwa sakamakon harin masallaci a yankin Gezawa ranar Laraba.
Manjo Hamza Al-Mustapha ya koka kan matsalar tsaron Najeriya inda ya ce shugabannin da suka gabata ne suka lalata tsaron kasar da rashin yin katabus.
Tsohon Janar na sojoji, Garba Duba wanda ya fafata a juyin mulkin shekarar 1966, ya riga mu gidan gaskiya a yau Juma'a 18 ga watan Mayu a birnin Abuja.
Gwamnatin jihar Filato ta ba masu sayar da shanu wa'adin mako biyu domin su tashi daga kasuwar Kara da ke Bukuru. Yan kasuwar sun koka kan matakin.
Labarai
Samu kari