Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai halarci jana’izar sojojin Najeriya da aka kashe a yankin Okuama da ke karamar hukumar Ughelli ta Kudu a jihar Delta.
Adadin bashin da ake bin Najeriya ya karu daga N87.91trn ($114.35bn) a zango na uku na shekarar 2023 zuwa N97.34trn ($108.23bn) a zango na hudu na shekarar 2023.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya sanar da bayar da tallafin N500,000 ga kowane maniyyaci da ke shirin zuwa aikin hajjin 2024 a jihar, bayan karin kudin Hajj.
Majalisar zartaswa ta jihar Gombe ta amince da fitar da N43bn domin gina sabon katafaren gidan gwamna. Za kuma a gina harabar babbar babbar kotun jihar.
A ranar Laraba, 27 ga watan Maris, 2024 za a gudanar da jana'izar sojojin da aka kashe a jihar Delta. Mun tattaro muku abubuwan da ya kamata ku sani kan jana'izar.
Watanni kusan hudu bayan kuskuren jefa kan masu Maulidi a Kaduna, Gwamna Uba Sani ya fara ayyukan da ya yi alƙawari ga al'ummr kauyen Tudun Biri.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta yi zaman sulhu da 'yan bindiga a yunkurinta na magance matsalar tsaro a Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya amince da fitar da kudi domin ba ma'aikatan jihar su kwaranniyar watan azumin Ramadan da bikin Sallah.
Mai kamfanin man AYM Shafa ya sake lale makudan kudi da kayan abinci domin rabawa wadanda suka mutu yayin karbar Zakka a jihar Bauchi a karshen mako.
Labarai
Samu kari