Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Anambra ta ce ta kaddamar da farautar wadanda suka yi garkuwa da Basil Chukwuemeka, wani babban limamin cocin Katolika a jihar.
Kungiya mai kare hakkin Musulmi (MURIC) ta yi martani ga ministar harkokin mata kan hana auren marayu 100 a jihaar Neja. Shugaban kungiyar na Kano ne ya yi martanin.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana mafi karancin albashi na N48,000 da gwamnatin tarayya ta gabatar a matsayin tayin Almajiri.
Tsohon gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari ya ce wadanda ke nadamar zaben Tinubu a 2023 suna hankoro ne saboda ba su samu abinda suke so ba a gwamnatin.
Yawaitar ayyukan ta'addaci sun jawo manoma da dama sun kulle gonakinsu a Arewacin Najeriya wanda hakan yasa masana hasashen samun karancin abinci.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da biyan wasu tulin kuɗaɗe da ake bin Najeriya na tallafin samar da wutar lantarki, za a biya kudin a hankali a hankali.
Asusun ba da lamunin karatu na Najeriya (NELFUND) ya sanar da ranar 24 ga Mayu, 2024, a matsayin ranar da za a bude shafin yanar gizo domin neman lamunin.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya ce wasu matasa da ke harkar crypto ba su san ana amfani da su wajen daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya ba.
'Shugabannin majalisar jihohin Najeriya 36 sun yi wata ganawa a Abuja a ranar Alhamis inda suka amince da yunkurin da ake yi na kafa 'yan sandan jihohi.
Labarai
Samu kari