Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Murna da barke da aka samu rahoton ceto dalibai da malaman da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Oyo. Sun kwashe fiye da kwanaki 50 a tsare.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Ministar masana'antu ciniki da juba jari, Doris Anite za ta halarci taron zuba jari na 'yan Najeriya mazauna kasashen waje tare da Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna.
Harin da wani mutum ya kai a masallaci ranar Laraba ha haifar da marayu 100 da zawarawa 13 a halin yanzu duk da cewa ana cigaba da samun karin wadanda suka mutu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf ya lashi takobin kwato hakkin mutanen da suka mutu da wadanda suka jikkata a harin bam da aka kai masallacin Gezwa da ke jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar rage mugun iri bayan ta hallaka 'yan bindigan da suka addabi jama'a. An kuma kwato makamai a hannunsu.
Rahoto ya bayyana yadda sojoji suka ceto wasu mutanen da aka sace tsawon shekaru 10 da suka wuce a cikin dajin Sambisa da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Jama'ar jihar Imo sun shoga tashin hankali bayan da babbar mota ta murkushe kananan motoci bas hudu tare da kashe mutane da dama ana tsaka da zama.
'Yan sanda sun kama Nze Chinasa Nwaneri, tsohon mai baiwa Gwamna Hope Uzodimma na jihar Imo shawara kan ayyuka na musamman a wani otel da ke Owerrri.
Shugaba Tinubu ya nada Ajuri Ngelale wakilin shugaban kasa na musamman kan ayyukan sauyin yanayi da kuma sakataren kwamitin mutane 25 da aka kafa kan shirin GEI.
Rundunar 'yan sanda a jihar Akwa Ibom ta tabbatar da sace basarake, Ogwong A Abang a jihar a daren jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan sun kutsa kai cikin fadarsa.
Labarai
Samu kari