Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Gwamnatin Katsina ya koka kan yadda ya ce 'yan bindiga sun sauya salon da suke amfani da shi wajen kai hare-hare a kauyukan jihar, duk da an rage ta'addancin su.
NDLEA ta bayyana cewa tana neman wasu ma’aurata, Kazeem Owoalade da Rashidat Ayinke da ke zargin suna jagorantar dabar safarar hodar iblis daga Indiya zuwa Najeriya.
Tsofaffin gwamnoni hudu na jihar Zamfara, Sanata Ahmed Yarima, Alhaji Mamuda Shinkafi, Sanata Abdulaziz Yari, da kuma Bello Matawalle sun gana a Abuja.
An shiga jimami bayan rasuwar fitaccen malami a Jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno, Farfesa Mustapha Kokari a jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan fama da jinya.
‘Dan kwangila ya tona yadda ya ba da cin hancin $600, 00 a lokacin Godwin Emefiele. Victor Onyejiuwa ya kashe $600, 000 (kusan N300m) kafin hakkokinsa su fito a CBN.
Rundunar yan sanda a jihar a Lagos ta tabbatar da mutuwar wani dattijo mai shekaru 50 a jihar da aka samu gawarsa bayan yaje kallon kwallo a birnin Ikeja.
An yi bikin nuna ado a kasar Saudiyya, inda aka ga mata da dama sun fito tare da nuna adonsu, ciki har da cinya a bakin ruwa don yin ninkaya a kasar.
Wasu matasa a jihar Enugu sun yi amfani da bindigar wasan yara wajen kwace motar wani mutum, amma sun shiga hannu bayan da 'yan sanda suka tasa su gaba.
Dan Najeriya ya saci wasu adadi na kudaden da suka kai $22,000 a Amurka, EFCC ta gaggauta daukar kudin tare da mikawa hukumar tsaron Amurka ta FBI.
Labarai
Samu kari