Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Idris Mohammed, ya yi bayani kan yadda gwamnatin za ta yi amfani da kudaden da za a samu na janye tallafin lantarki.
Wani faifan bidiyo da aka sanya a manhajar X, ya nuna Shugaba Bola Tinubu yana alkawarin rage farashin man fetur. An gudanar da bincike kan sahihancinsa.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya umarci tono gawar jarumar fina-finai, Abigail Edith Frederick domin yin biki na musamman da kuma binne gawarta cikin gata.
Wani dan sanda ya shiga hannun 'yan uwansa bayan da ya yiwa farar hula barazana da bindiga kirar AK47 a jihar Edo. AN bayyana yadda za a yi dasi.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya fusata kan sakin wasu 'yan daba da aka yi a jihar yayin da ya ke kokarin dakile matsalar inda ya ce zai kawo karshen matsalar.
An bayyana yadda wasu mahara suka hallaka mutane suna tsaka da bacci a jihar Plateau, lamarin da ya jawo firgici da tashin hankali a jihar. An bayyana yadda ta faru.
Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta fito ta bayyana kuskuren da yankin ya yi kan zaben Shugaba Bola Tinubu a lokacin zaben shugaban kasa na shekarar 2023.
Shugaban ƙaramar hukumar Mariga a jihar Neja, Abbas Garba, ya tabbatar da kashe jami'an rundunar ƴan sa'kai 30 a wani artabu da ya faru tsakanin su.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasiru Idris ya gargadi malaman addinin Musulunci kan shiga harkokin siyasa inda ya bukace su da su kaucewa cin mutuncin shugabanni.
Labarai
Samu kari