Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Rahoto ya bayyana yadda wasu tsageru da ake zargi 'yan awaren Yarbawa ne suka kai farmaki ofisoshin gwamnati a jihar Oyo. An kame wasu daga cikinsu.
'Yan sandan a jihar Kano sun yi nasarar kame wasu da ake zargin 'yan daba ne da ke shirin tada zaune a jihar a yayin bikin sallah. Yanzu haka akwai 115 a hannu.
Tsohon gwamnan Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari, ya yi kira ga ƴan Najeriya su ƙara zage dantse wajen yin addu'a domin a samu nasara a yaƙi da ayyukan ta'addanci.
Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya, NCS ta ce za ta bi shaidar da ta samu daga kotu kan fitaccen ɗan daudu, Idris Bobrisky wurin ajiye shi a bangaren maza.
Kungiyar ta kashe dan sandan ne bayan ta kama shi yana tafiya gida hutun sallah daga Dambuwa zuwa Biu. Ta kama shi ne tare da iyalansa a lokacin.
Karamin ministan tsaro a Najeriya, Muhammad Bello Matawalle ya caccaki kungiyar dattawa Arewa bisa kalamaɓ da ta cewa Arewa ta yi nadamar zaben Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon manajan daraktan kamfanin FHAEDL. Injiniya Kabir Musa Umar shi ne aka nada a wannan mukamin a kamfanin.
Duk da kokarin da Nasir El-Rufai ya yi a bangarori da yawa a Kaduna, akwai inda ake bukatar gyara. Gwamna Uba Sani ya ce asibitocin jihar Kaduna sun yi kaca-kaca.
Darajar Naira ta ƙaru a kasuwar bayan fage wanda ƴan canji ke juyawa a Najeriya, rahoto ya nuna ana ana musayar Naira da Dalar Amurka kan N1,150.
Labarai
Samu kari