Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Yayin da kotu ta yi hukunci kan korafin Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, dubban jama'a sun tarbe shi yayin da ya ke dawowa daga masallacin Juma'a.
Ramin hako ma'adanai ya sake ruftawa da mutane a jihar Niger da ke Aewacin Najeriya. Shugaban hukumar NSEMA, Abdullahi Baba-Arah ya ce mutane uku sun rasu.
Duba da halin matsin rayuwa da ‘yan Najeriya ke fuskanta ga kuma sallah babba na tunkarowa, wani malamin addinin musulunci, Dr Tajudeen Adebayo ya shawarci musulmi.
Hukumar hisba a jihar Katsina ta sanar Da rufe wani otal bisa saɓa yarjejeniyar da su ka sanya hannu tsakanin dukkanin otal-otal ɗin jihar da hukumar.
Hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 19 daga cikinn 25 sakamakom haɗarin motar da ya rutsa su a kan titin Jebba a jihar Kwara.
Hukumar NITDA tare da hadin gwiwar NYSC da ma'aikatar matasa ta kasa za su ba matasa miliyan 30 horo na musamman a Najeriya a kan harkar yanar gizo.
Wani dan sanda mai suna Buba Adamu ya shiga hannu bayan shafe shekaru kimanin 10 baya zuwa aiki tare da karawa kansa matsayi. Rundunar yan sanda ce ta sanar.
Tsohon kakakin majalisar wakilar Yakuba Dogara ya bayyana babban kalubalen da tsarin mulkin farar hular ke fuskanta, wanda ya danganta da talauci.
Gwamnatin Najeriya na neman rancen dala miliyan 500 daga Bankin Duniya domin gina hanyoyin karkara da kuma bunkasa kasuwancin noma a fadin kasar.
Labarai
Samu kari