Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Babban shugaban gudanarwa (CEO) na TotalEnergies, Patrick Pouyanne, ya bayyana cewa, Najeriya ce ta fi dacewa da aikin, amma Angola ta fi ta kyawawan tsare-tsare.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta gwangwaje yan majalisar jihar da motocin kece raini guda 41. An sayi kowace Toyota Fortuner a kan ₦68m.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba fitattun yan Arewa mukamai a jami'oi cikinsu akwai Isa Yuguda, Attahiru Jega, Mahmud Aliyu Shinkafi, Yayale Ahmed, Aliyu Tilde.
Shugaban kasa Bola Ahmed tinubu ya aika kayan bainci ton 42,000 ga al'ummar jihar Zamfara. Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya kaddamar da raba abincin.
A Najeriya, darajar Naira ta sake yin sama inda ta karu da kusan N28 a jiya Litinin 20 ga watan Mayu a kasuwannin gwamnati inda hakan ke nuna karuwarta da 1.89%.
Oba na Benin, Ewuare II ya zargi hukumar yaki da cin hanci ta EFCC inda ya ce wasu jami'anta na karbar rashawa musamman fifita wadanda suka fi bata kuɗi.
Yan bindiga sun shiga kauyen Dawaki a kusa da Bwari a Abuja, sun ɗauki mutane da dama amma ƴan sanda sun kai ɗauki kuma ana tsammanin sun ceto mutanen.
A jiya Lahadi, shugaban ƙasa, Ebrahim Raisi da wasu manyan jami'an gwamnatin ƙasar Iran suka gamu da hatsarin jirgin sama wanda ya yi sanadiyyar mutuwarsu.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun jaddada matsayarsu, sun bai wa gwamnatin Najeriya wa'adin ta janye ƙarin kudin wutar lantarkin da ta yi a ƙasar nan.
Labarai
Samu kari