Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da rashawa ta jihar Kano ta bayyana kama wasu ma’aiakatan gwamnati guda biyu kan zargin sayar da takardun aiki ga mazauna jihar.
Lauyan kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya ce gwamnatin tarayya da na jihohi za su iya biyan mafi karancin albash idan aka yi amfani kudin sata da aka kwato.
Jam'iyyar PDP a jihar Neja ta caccaki gwamnan jihar Umar Bago kan ziyarar da ya kai kasar Saudiyya tare da mataimakinsa da wasu manyan jami'an gwamnati.
Kungiyar kananan hukumomin Najeriya (ALGON) ta ce kananan hukumomin kasar nan ba za su iya biyan mafi karancin albashin da kungiyar kwadago ke nema ba.
Ministan kudi kuma ministan tattalin arziki, Wale Edun, ya ba da sanarwar amincewar Bankin Duniya na ba Najeriya bashin $2.25bn domin farfado da tattalin arziki.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Kano ta ce tana da hurumin sauraron karar da ta shafi tauye hakƙin Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero.
Kungiyoyin kwadagon da suka hada da NLC da TUC sun aike da sabon sako ga shugaban kasa Bola Tinubu kan sabon mafi karancin albashin ma’aikata, inda suka yi gargadi.
Gwamnatin Kano ta zargi tsohuwar gwamnatin da gazawa wajen inganta ilimi bayan ta samu dalibai miliyan 4.7 na zama a kasa babu kujeru a makarantunsu.
Rahotanni sun ce wasu mazauna karamar hukumar Abaji da ke babban birnin tarayya Abuja sun kona gawar wani da ake zargin dan fashi da makami ne a ranar Alhamis.
Labarai
Samu kari