Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa daliban da kawai ke karatu a makarantun gwamnatin tarayya ne za su amfana da shirin ba dalibai rancen kudin karatu.
Dalibi daya ya mutu, sannan an lalata kadarori da dama a lokacin da gobara ta tashi a makarantar Bishop Crowther Memorial, Awka, babban birnin jihar Anambra.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta yi fatali da bukatar da Tukur Mamu ya gabatar a gabanta kan mayar da shi gidan yarin Kuje.
Kungiyoyin kwadago sun ce gobe Talata zasu halarci taron ci gaba da tattauna batun sabon mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan da gwamnatin tarayya.
Tsohon ministan ministan tattalin arziki na zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi hamdaLah bayan babban bankin Najeriya ya janye harajin tsaron yanar gizo.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana kaduwa kan harin da Shafi’u Abubakar ya kai kan masallata a garin Gadan dake Kano.
Iyayen yara a jihar Oyo za su shiga wani hali bayan shugaban makarantar da yaransu ke zuwa ya cika wandonsa da iska da kudin jarrabawar kammala sakandare.
Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami ya aike da sakon ta'aziyya yayin da aka rasa daya daga cikin dattawan jihar Gombe, Gidado Bello Akko a jiya Lahadi a Zariya.
Bayan mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, mahukunta sun nada mataimakinsa, Mohammad Mokhber, a matsayin shugaban riko har zuwa a gudanar da zabe.
Labarai
Samu kari