Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Yayin da ake ta taƙaddama kan abin ɗa hukuncin babbar kotun tarayya ke nufi, wani mais sharhi kan harkokin yau da kullum, Law Mefor, ya ce Aminu ne Sarki.
Hukumar EFCC ta ce jami’anta sun kama wani ma'aikacin fadar gwamnatin tarayya na jabu da wasu mutum 4 da ake zargi da damfarar mutane kudi har N22m.
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
Inda ranka ti zaka sha kallo, wani magidanci a ƙasar Zambia ya roki alkali ya sake matarsa sabida ta fara masa barazanar kisa kan gaza gamsar da ita a gado.
A karon farko a tarihin Kano, Abba Kabir Yusuf ya warewa sha'anin ilmi kusan 30%. Hassan Sani Tukur ya ce banagaren ilmi zai tashi da kaso mai tsoka a kasafin kudi.
Hassan Sani Tukur yana cikin wadanda suke taimakwa gwamnan jihar Kano. Legit Hausa ta tattauna da shi bayan Abba Kabir Yusuf ya cika shekara daya a ofis.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cero wasu mutane da 'yan ta'adda suka sace daga gidajensu a jihar Borno. Sojojin sun ceto mata da yara.
Tsohon gwamnan bankin CBN, Mr Godwin Emefiele ya rasa manyan kadarorin da ake zargin nasa ne a Abuja, kotu ta kwace ta halattawa gwamnatin tarayya.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa ta samu rahoton sace wata mata mai tsohon ciki yayin da take hanyar zuwa asibiti a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun.
Labarai
Samu kari