Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana babban titin da gwamnatinsa ke ginawa daga Lagos-zuwa Calabar da alamar ci gaba ce da zai samar da aikin yi.
Sanata Ned Nwoko ya zargi babban bankin Najeriya (CBN) da yin rufa-rufa wajen korar da ya yi wa ma’aikata 317 a kwanakin baya. Ya nemi majalisa ta gudanar da bincike
Majalisar Dattawa ta amince da dokar dawo da tsohon taken Najeriya "Nigeria We Hail Thee" tare da maye gurbin "Arise O Compatriots" domin kara kishin kasa.
Kungiyoyin kwadago na Najeriya sun sake yin fatali da sabon mafi karancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar. Sun bukaci a rika biyan ma'aikata N494,000.
Tsohon shugaban sojin Najeriya, Laftanal Janar Tukur Buratai ya koka kan yadda mtsalar traso ta ki karewa a Arewa maso gabas. Ya bukaci a gama yakin cikin gaggawa.
Gwamnatin Kano ta dakatar da shugaban gidan talabijin na Abubakar Rimi (ARTV), Mustapha Indabawa sabod zargin rashawa. ta maye gurbinsa da Hajiya Hauwa Ibrahim.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, Tajuddeen Yusuf ya ce abu ne mai matukar wahala Atiku Abubakar da Peter Obi su hade guri guda domin tunkarar zaben 2027.
Majalisar dokokin jihar Benue ta rusa dokar da aka kafa a 2023 da ta ba jihar umarnin biyan fansho da daukar dawainiyar tsofaffin gwamnoni har su mutu.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya sake bibiyar jinginar da filayen sama guda biyu a kasar nan.
Labarai
Samu kari