Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Ƴan bindiga sun gindaya sharuda ga wasu manoma a yankin Unguwar Jibo da Nasarawa da ke karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna kan laifuffukan da suka aikata.
Jama'a sun shiga ɗimuwa bayan jin karar harbe-harbe masu tayar da hankali daga fadar Nasarawa inda Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero ke zaune a jihar Kano.
Kakakin kotunan Kano, Baba Jibo Ibrahim ya ce babbar kotun Kano ta bayar da umarni kala uku kan sarakuna 5, ta ce za a dawo domin baje kolin hujjoji.
Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya fito daga fadar sarki da ke Nasarrawa yau Litinin, 27 ga watan Mayu, 2024, bidiyo ya bazu a soshiyal midiya.
Kotu ta dakatar da Aminu Ado Bayero daga gabatar da kansa a matsayin sarkin Kano, ta kuma umarci ‘yan sanda da su kore shi daga gidan sarautar Nassarawa.
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya faɗawa shugabannin tsaro cewa a soshiyal midiya kaɗai ake yaɗa umarnin kotun da ta ce kar a naɗa shi sarki.
Gwamnatin jihar Kano ta ce a rusa masarautu bai jawo tashin hankali a jihar ba, yan siyasa ne suka dauko sojojin haya domin tayar da hankali amma za a magance su.
Wani jigon jam'iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintoloye ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan dabarun samun karin arziki a Najeriya.
An sake barkewa da murna bayan Naira ta sake nakasa dala a kasuwa a yau Litinin 27 ga watan Mayu yayin da ta karu da 10.71% idan aka kwatanta da makon jiya.
Labarai
Samu kari