Latest
Manjo Janar Rabe Abubakar ya mutu ne a hannun 'yan bindiga bayan fiye d kwanaki 10 da sace shi a Katsina, tuni aka dauko gawarsa aka birne shi a Katsina.
Tsohon mai magana da yawun hedkwatar tsaro ta kasa, Manjo Janar Rabe Abubakar, ya rasu a hannun 'yan bindiga kamar yadda gwamnatin jihar Katsina ta sanar.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Rahotanni sun nuna cewa Rotimi Amaechi ne ke kan gaba a matsayin wanda zai zama abokin takarar Atiku Abubakar a tikitin ADC don tunkarar zaɓen 2027.
Kasar Rasha ta harba makamai masu linzami sama 70 da jirage marasa matuka 611 zuwa kasar Ukraine a daren Lahadi. Gobara ta tashi a birnin Kyiv na Ukraine.
Daftarin sulhun da aka yi tsakanin Iran da Amurka ya nuna cewa za a saki dala biliyan 24 na Iran kafin a cimma yarjejeniya ta karshe da za a yi a wajen tattaunawa
Mutane wasu kauyuka 26 a jihar Sokoto sun bayyana cewa 'yan bindiga sun hana su noma har sai sun bia harajin da aka kakaba masu a damunar bana ta 2026.
Kashe akalla mutane 20 da 'yan ta'addar Lakurawa suka yi a Kebbi da kuma tunawa da kisan Yelewata sun sake jawo kira ga gwamnati ta dauki mataki kan matsalar tsaro.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Masu zafi
Samu kari