Latest
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihar Neja. Hatsabiban sun kona gidajen mutane tare da hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Wani jirgin saman rundunar sojojin sama ta kasar India ya gamu da hatsari. Jirgin saman ya yi hatsari ne a jihar Assam inda sojoji biyar suka mutu.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan rasuwar da Manjo Janar Rabe Abubakar ya yi a hannun 'yan bindiga a jihar Katsina.
Ƙasar Iran ta ce babu amfani da ci gaba da tattaunawar sulhu da Amurka bayan harin Isra'ila a Beirut, tana zargin Washington da kasa cika alkawuranta.
Mazauna yankin Bwari a babban birnin tarayya Abuja sun shiga firgici bayan gano gawar wata mata da aka cire wa kai a wani gini da ba a kammala ba.
Mahukunta a kasar Iran sun shirya gudanar da jana'izar Ayatollah Ali Khamenei. Za a yi jana'izar marigayin ne watanni bayan kisan da Amurka da Israila suka yi masa.
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
Sarkin Musulmi ya umarci daukacin Musulman Najeriya su fito domin neman ganin jinjirin watan Muharram 1448AH a ranar Litinin, 15 ga Yuni, bayan faduwar rana.
Sabuwar haɗakar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso ta sake dawo da batun tsofaffin ƙawancen siyasa da aka taba yi tsakanin Arewa da Kudu maso Gabas.
Masu zafi
Samu kari