Latest
Waua majiyoyi biyu sun yi bayani mai cin karo da juna kan yadda aka dauko gawar Manjo Janar Rabe Abubakar mao ritaya bayan ya rasu a hannun masu garkuwa.
Zakakuran sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar bayan artabu da ‘yan bindiga a karamar hukumar Matazu ta jihar Katsina.
Rundunar yan sanda reashen jihar Legas ta tabbatar da mutuwar mataimakin kwamishina, Khan Salihu, an ce ya koma gida bayan fitowa daga masallaci ranar Lahadi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben shekarar 2027, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan hukuncin da kotu ta ba da na soke rajistar jam'iyyar ADC.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ayyana gobe Talata a matsayin ranar hutu saboda shigowar sabuwar shekarar musulunci.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da shirin gudanar da auren gata. Gwamnan ya ware N1.5bn domin aurar da dubunnan mutane a jihar Kano.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar ta lalata wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga suka dasa a kan titin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Duk da jami'an tsaro sun kawo Malam Nasir El-Fufai gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, an dage saurron shari'ar zuwa karshen watan Yuni, 2026.
Masu zafi
Samu kari