Latest
Kungiyoyin NLC da TUC sun sanar da shirin fara tattaunawa da gwamnatin tarayya kan sabon mafi karancin albashi, saboda hauhawar farashi da ta yi wa ma’aikata katutu.
Gwamnatin kasar Equatorial Guinea ta yi murabus. Mataimakin shugaban kasar ya sanar da cewa gwamnatin ta yi murabus kan rashin yin abin a zo a gani.
Jam'iyyar NDC ta kafa sharadin rantsuwa ga kowane dan takara ban da Peter Obi da Kwankwaso, ta ce ba za ta bari a rika sauya sheka ba kujerunta ba.
Hukumar NCC ta fara nazarin kudin haɗa hanyoyin sadarwa tsakanin kamfanonin waya bayan shekaru takwas, lamarin da ka iya janyo ƙarin kuɗin kira da saƙonnin SMS.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
'Yan kasuwar man fetur sun bayyana cewa nan gaba kadan kudin litar man fetur za ta kasar sauka kasa a Najeriya. Sun ce lita za ta dawo kasa da N120.
'Yan bindiga dauke da makamai sun tare wani basarake a kan hanya a jihar Plateau. Hatsabiban 'yan bindigan sun hallaka shi har lahira sakamakon harin.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar matasa 1,000 a matsayin masu gadin dazuzzuka a Katsina domin taimakawa hukumomin tsaro wajen yaki da ‘yan bindiga.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi ya ce gwamnatinsa za ta tattauna da duk wani dan ta'adda da ya amince zai daina aikata miyagun laifuffuka.
Masu zafi
Samu kari