Latest
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin mambobin kungiyoyin ta'addanci ne na Boko Haram da Lakurawa.
Wasu da ake zargi ‘yan bindiga sun kashe mutane biyu tare da sace 17 a hare-haren Sabon Birni da Wurno a jihar Sokoto, ciki har da mata da yara marayu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna yiwuwar sake kai hari a Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce zai yi hakan idan bai gamsu da yarjejeniyar ba.
Gwamnatin tarayya ta ware kimanin N50m domin tallafa wa masu fama da cutar daji, inda za a ba kowane wanda ya cancanta akalla tallafin Naira 100,000.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan nasarar da ya samu a yaki da Iran. Shugaba Trump ya ce ya samu gagarumar nasara kan gwamnatin kasar.
Kotun Southwark Crown da ke Landan ta wanke tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke, daga dukkan tuhume-tuhumen rashawa bayan doguwar shari’a.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya da hadin gwiwar jami'an tsafo sun yi nasarar ceto mutane hudu daga hannun masu garkuwa da mutane, an kai su asibiti.
Isra'ila ta kai sababbin hare-hare a Lebanon yayin da Donald Trump ya soki matakan Benjamin Netanyahu tare da kira da a rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya.
Peter Obi ya bayyana cewa a shirye yake ya mutu saboda Najeriya, yana mai cewa shugabanci na gaskiya na buƙatar sadaukarwa wajen magance matsalar tsaro.
Masu zafi
Samu kari