Latest
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sa labule da shugabannin rundunonin tsaro a yakin da ake yi da 'yan ta'adda a sassan Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan harin da wani matukin mota ya kai kan Yahudawa a wajen ibadar da suke a Amurka, motar ta kama da wuta.
Babban sakataren majalisar tsaron Iran, Ali Larijani, ya ce Iran ba za ta daina yaki ba har sai Amurka ta yi nadamar fara yaki, ya ce rikicin da ya haifar matsaloli.
Babban lauya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya ba gwamnatin Bola Ahmed Tinubu shawara kan yakin da Amurka ke yi a Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya tabbatar da kashe wani sojan kasarsa a harin da aka kai musu a kasar Iraq tare da raunata wasu da dama.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya fadi halin agoran Iran, Mojtaba Khamenei, ya ce watakila yana raye amma ya samu rauni, yayin da Iran ta ci gaba da barazanar hari.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuka ta amince da bukatar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta nema a shari'ar ta da Nasir El-Rufai.
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana ya ce akwai darasin da Najeriya za ta koya a yaki da Amurka ke yi da Iran. YA ce dole Najeriya ta tashi tsaye.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa gwamnatinsa ba za ta amince da aiki da masu cin dunduniyarta ba, ya gargadi Kwamishinoni.
Masu zafi
Samu kari