Latest
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yanke hukuncin daurin shekaru 40 kan mahaifiya da yar uwar Battujo, wani kasurgumin dan ta'adda da aka kashe a Kogi.
Tun daga zababbu da na rikon kwarya, akalla mutane tara ne suka rike kujerar gwamna a jihar Ekiti daga dawowar dimokuradiyya a shekarar 1999 zuwa yau.
Gwamnatin tarayya ta bukaci yan Najeriya du rika bai wa nassrorin jami'an tsaro muhimmanci wajen yada labaransu, su kuma daina saka ayyukan yan bindiga a sahun gaba.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar, ya bayyana cewa yada labaran kanzon kurege na taimakawa wajen kara karfin 'yan ta'adda.
Aluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya ce matatar mai ta Aliko Dangote ta ceci tattalin arzikin Najeriya daga durkushewa tare da rage wa talakawa wahalhalu.
Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso, ɗan tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya zama ɗan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar NDC a zaɓen 2027 da ke tafe.
Karfin jam'iyya, yawan mabiya da zama kan mulki na cikin abubuwa uku da ake ganin za su iya ba jam'iyyar APC damar cin zabe a jihar Ekiti a 2026.
Bayanan da ke hannun INEC sun nuna cewa 'yan takarar gwamna shida masu shekaru 61 zuwa sama ne a zaɓen Ekiti na 2026 na ranar Asabar 20 ga Yunin 2026.
Sheikh Alkali Abubakar Salihu Zaria ya tsoma baki kan dambarwar mawaki Dauda Kahutu Rarara da David Adeleke da aka fi sani da Davido kan rashin tsaro.
Masu zafi
Samu kari