Latest
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa dogaro ga Allah ya ba shi damar jure wa duk wani kunci da ya shiga bayan an kwace sarauta daga hannunsa.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya rushe ma’aikatar ilimi mai zurfi tare da cire mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukamin kwamishina a ma'aikatar.
Rahoto ya nuna cewa Isra'ila na samun karancin makaman kare kai daga makamai masu linzami yayin yakin da take yi da Iran, al'amura sun bayyana ga Amurka.
Raoton da muke samu ya bayyana yadda dan majalisar tarayya a PDP ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC a jihar Sokoto yayin da ake shirin zaben 2027.
Dakarun sojojin kasar Musulunci ta Iran sun sanar da kai hare-hare hedkwatar rundunar 'yan sanda da cibiyar tauraron dan adam ta tsaro a kasar Isra'ila.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa zai yanke shawarar lokacin kare yakin da Iran yana ganin dakarun kasarsa na samun nasara tare da Isra'ila.
Sahugaban Amurka Trump ya ci alwashin kai farmaki kan wani tsibiri da ke cikin kasar Iran don raba kasar da fitar da man fetur zuwa wasu kasashen waje.
Zanga zanga mai zafi ta barke a Tel Aviv yayin da yakin Isra'ila da Iran ya shiga mako na 3. Ana ci gaba da kai wa juna hari a rumbunan ajiyar mai da muhimman wurare
Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana 'shirin' da aka ware N500bn don jawo hankalin malaman addini da sarakuna a zaben 2027, yana jaddada bambancin Musulmi da Kiristoci.
Masu zafi
Samu kari