Latest
Iyalan da aka sace a garinsu Sunday Igboho sun samu ‘yanci bayan dan gwagwarmayar ya bai wa masu garkuwa wa’adin sa’o’i biyu su sako wadanda suka yi garkuwa da su.
Firaministan Italiya, Giorgia Meloni ta mayar da martani mai zafi ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ta ce ya yi mata karya kan kalaman da ya yi.
Wasu dakarun sojojin Najeriya sun rasa ransu sakamakon fashewar bam a jihar Sokoto. Ana zargin 'yan bindiga ne suka dasa masu bam din a kan hanya.
Rabiu Shuaibu na jam’iyyar APC mai mulki ya lashe zaɓen cike gurbin ɗan majalisar wakilai na mazaɓar Dawakin Kudu/Warawa a Kano bayan samun ƙuri’u 35,356.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi tare da sauran hukumomin tsaro sun samu nasarar hallaka wani jagoran 'yan bindiga bayan sun yi artabu a cikin daji.
Rahotanni da muke samu sun ce ana zargin cewa mayaƙan da ke biyayya ga dan ta'adda, Bello Turji na samun horon amfani da makamai a gabashin Sokoto.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta fara kidaya da sanar da sakamakon kuri'un da al'umma suka kada a zaben gwamnan jihar Ekiti yau Asabar.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta ayyana gwamna mai ci, Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Ekiti na 2026.
Sanata Abdulaziz Yari ya musanta zargin cewa yana daukar nauyin zanga-zangar adawa da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu inda ya ce yana tare da. APC.
Masu zafi
Samu kari