Latest
Akalla mutane 19 ne ake fargabar sun mutu yayin wani hari da aka kai kauyen Kawel a Bokkos, jihar Plateau, inda maharan suka farmaki mutane da daddare.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar ADC kan matakin da dan takarr shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauka na zabe Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ahmed Mohammed Makarfi, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ayyana dokar ta baci kan matsalar rashin tsaro.
Tsohon hadimin gwamnan jihar Gombe, Aliyu Musa, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa PDP. Ya nuna goyon bayansa ga takarar Farfesa Isa Ali Pantami.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci tsare Omoyele Sowore a gidan gyaran hali na Kuje yayin da ake ci gaba da shari’ar zargin kalaman batanci ga Shugaba Tinubu.
Kasashen Qatar da Pakistan sun sanar da cewa Iran da Amurka sun fahimci juna a tattaunawar farko da suka yi a kasar Switzerland a ranar Lahadi da ta wuce.
Firayim Ministan Birtaniya Keir Starmer ya sanar da murabus a kasa da shekaru biyu a ofis, inda ya ce Jam’iyyar Labour za ta fara zaben sabon shugaba a watan Yuli.
Shahararren mawakin siyasa, Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya yi zargi kan madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso.
Masu zafi
Samu kari