Latest
Saudiyya ta fara raba tallafin abinci ga mutane 145,812 a Najeriya ta hanyar KSrelief da NEMA, inda jihohi biyar za su amfana da kwandunan abinci 24,302.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Dan wasan gaba na Argentina, Lionel Messi, ya kafa tarihi a gasar cin kofin kwallon kafa ta duniya. Messi ya zama dan wasan da ya fi zura kwallaye a gasar.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani samame a maboyar 'yan ta'adda da ke jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato manyan makamai.
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Wasu majiyoyi sub tavvatar da cewa 'yan ta'adda sun shiga wani kauye a jihar Neja, inda suka rika yi wa mutane wa'azi kan barayi da Fulani makiyaya,
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben shekarar 2027, Peter Obi, ya yi kira ga mai girma Bola Tinubu ya sauka daga kan mukaminsa.
Masu zafi
Samu kari