Latest
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana cewa yakin da ke gudana a Gabas ta Tsakiya ya kai wani muhimmin mataki, ta kuma yaba da sababbin hare-haren Amurka.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya yi kokarin shiga tsakani don kawo karshen yakin Amurka, Isra'ila da Iran. Donald Trump ya ki amincewa da bukatarsa.
Ministan tsaro, Christopher Musa ya roƙi ‘yan ƙasa kada su karaya kan ikon rundunar soji wajen fatattakar ‘yan ta’adda, yayin da gwamnati ke ƙara ƙarfafa tsaro
A labarin nan, za a ji cea duk da matsalar tattalin arziki da yakin Amurka Isra'ila da Iran ke haifarwa, akwai kasashe masu cin moriyar wuce wa ta Hormuz.
A labarin nan, za a ji yadda ƴan Najeriya suka yada jita-jitar cewa wadansu manyan ƴan siyasa a Najeriya suna shirin kara aure alhali labarin karya ne.
Wani masanin harkokin siyasa a jami'ar Chicago, Robert Pape ya bayyana cewa Shugaba Donald Trump bai yi tsammanin cewa Iran za ta yi masa wannan turjiya ba.
Hukumomin Iran sun tabbatar da mutuwar mutane 112 a wasu hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai Jamhuriyar ta Musulunci, wasu da dama sun jikkata.
Sanata Jimoh Ibrahim ya ce rikicin Gabas ta Tsakiya na iya zama dama ga Najeriya saboda karin kudin man fetur zai iya karfafa naira tare da rage karbar bashi
Jakadan Iran a Rasha, Kazem Jalali, yi yi magana da kakkausa murya kan Amurka. Kazem Jalali ya gargadi Amurka kan ka da ta kashe Mojtaba Khamenei.
Masu zafi
Samu kari