Latest
Dan kwallon Morocco da ke taka leda a kungiyar Manchester United ya nuna cewa yana shirin komawa karatn Kur'ani domin ya dawo limami idan ya bar kwallo.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani hari a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun farmaki manoman da ke aiki a gona inda suka kashe wasu daga cikinsu.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Karamar Ministar babban birnin tarayya Abuja, Dr. Mariya Mahmoud Bunkure, ta nesanta kanta da nade-naden da wani mai ikirarin shi hadimimta ne ya yi.
Rahotanni daga EFCC sun nuna cewa tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya je ofishin ne domin neman a dawo masa da fasto dinsa na barin kasa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani ga Peter Obi wamda ke neman Shugaba Bola Tinubu ya yi murabus daga mukaminsa kamar yadda Keir Starmer, ya yi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa za su sakin kudin Iran da aka rike amma za a yi amfani da wasu wajen sayen kayan abinci daga manoman Amurka.
Gwamnatin tarayya ta fitar da gargadi game da fargabar ambaliyar ruwa a damuwar 2026. An bayyana jihohi 26 da Abuja a matsayin wuraren da za a yi ambaliya.
Masu zafi
Samu kari