Latest
Gwamnatin tarayya za ta gabatar da wasu mutane shida da ake zargi da yunkurin juyin mulkin juyin mulki domin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Hukumr INEC ta kirasa aikinta bayan kammala zaben cike gurbi a jihohi ahida ranar Asabar 20 ga wwtan Yuni, 2026, ta mika shaida ga wadanda suka yi nasara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Tsohon shugaban kungiyar CAN, Fasto Ayo Oritsejafor ya ce Shugaba Bola Tinubu ya gaza wajen jagoranci, don haka bai kamata ya sake neman mulki a 2027 ba.
Ofishin Jakadancin Birtaniya a Najeriya ya bayyana wasu matsaloli da ya ce an samu a zaben gwamnan jihar Ekiti da aka gudanar, ciki har da zargin sayen kuri'u.
Fadar shugaban kasa ta sanar da nadin tsohon shugaban jami'ar tarayyada ke Legas (UNILAG), Farfesa Oluwatoyin Ogundipe a matsayin sabon shugaban NUC.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta nuna damuwa kan kisan da aka yi wa wata malamar Islamiyya a Kaduna. Ta bukaci a gudanar da bincike.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Masu zafi
Samu kari