Latest
Shugaba Donald Trump ya zargi Iran da amfani da fasahar AI wajen yaɗa labaran ƙarya game da nasarorin yaƙi da kuma taron goyon bayan Mojtaba Khamenei.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi umarni da a rabaw.a 'yan Najeriya shinkafa a fadin kasar nan saboda Ramadan da azumin Kiristoci a sassan Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda guguwar sauya jam'iyya ta fara kadawa a jihar Jigawa inda makusancin tsohon Minista Badaru ya fara yin gaba, ya fice daga APC
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa dogaro ga Allah ya ba shi damar jure wa duk wani kunci da ya shiga bayan an kwace sarauta daga hannunsa.
Gwamnan Kano, Abba Yusuf, ya rushe ma’aikatar ilimi mai zurfi tare da cire mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo, daga mukamin kwamishina a ma'aikatar.
Rahoto ya nuna cewa Isra'ila na samun karancin makaman kare kai daga makamai masu linzami yayin yakin da take yi da Iran, al'amura sun bayyana ga Amurka.
Raoton da muke samu ya bayyana yadda dan majalisar tarayya a PDP ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC a jihar Sokoto yayin da ake shirin zaben 2027.
Dakarun sojojin kasar Musulunci ta Iran sun sanar da kai hare-hare hedkwatar rundunar 'yan sanda da cibiyar tauraron dan adam ta tsaro a kasar Isra'ila.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa zai yanke shawarar lokacin kare yakin da Iran yana ganin dakarun kasarsa na samun nasara tare da Isra'ila.
Masu zafi
Samu kari