Latest
Mai magana da yawun shugaban kasa Bola Tinubu, Bayo Onanuga ya sanar da cewa wahalar da ake sha ba ta kai yadda ake fada ba, talakawa suna yabon Tinubu.
Kungiyar ma'aikata ta JNPSNC ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi wa ma'aikata karin albashi da kashi 40 saboda N70,000 ba ta wadatar da su.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Gwamnatin Jihar Oyo ta ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 16 a kananan hukumomi 10 da ke makwabtaka da tsohuwar gandun dabbobi domin magance matsalolin tsaro.
Majalisar Dattawan Amurka ta amince da kudirin da ke neman hana Shugaba Donald Trump ci gaba da amfani da sojojin kasar wajen kai hare hare a Iran
Rundunar yan sanda a Rivers sun ceto wani kocin kwallon kafa da aka fi sani da Gaso bayan wasu jami’an OSPAC sun zarge shi da satar mazakuta ta sihiri.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Kasar Amurka ta sassauta takunkumin tafiye-tafiye da aka kakaba wa tawagar kwallon kafa ta Jamhuriyar Musulunci ta Iran a gasar kofin duniya ta 2026 da ake yi.
Masu zafi
Samu kari