Latest
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa zai yafe wa gwamna Fubara ne kawai idan ya nemi gafara da gaskiya yayin da suke rikicin siyasa.
Boko Haram sun kai hari a garin Yamtake, jihar Borno, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula. Sanata Ndume ya bukaci karin matakan tsaro a Gwoza.
Fusatattun matasa sun kai farmaki garuruwan Fulani a Kaiama, jihar Kwara, bisa zargin suna taimaka wa 'yan bindiga; an kama masu garkuwa da mutane tara a Ekiti.
Gwamnatiɓ Tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana shirinta na gina tashoshin samar da wuta daga hasken rana wanda aka fi sani da sola a jihohi 19.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa rundunar dojoji sun yi kwanton bauna inda suka hallaka Ibrahim Kaboni da wasu ‘yan bindiga takwas a garin Tsafe da ke Zamfara.
Hoton da ake yaɗawa na Rabiu Kwankwaso sanye da hula mai ɗauke da tamabarin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ba gaskiya ba ne, kirkirarsa aka yi.
Hajiya Ummu Gada ta koma APC tare da wasu mambobin PDP a Sokoto, tana zargin PDP da rashin adalci da kuma yaba wa ayyukan Gwamna Ahmed Aliyu a jihar.
Shugaban APC a jihar Kano, Abdullahi Abbas ya ce kofar jam'iyyar a bude take ga kowa, musamman ga masu kishin kasa da ci gaba inda ya yi gargadi da gindaya sharuda.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ga laifin masu cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba shi da amfanin komai wajen ciyar da shiyyar Arewa gaba.
Masu zafi
Samu kari