Latest
Sanata Natasha Akpoti ta ce an kai hari gidansu ne a lokacin da dan uwanta ya kai wata ziyara. Mutanen gari da jami'an NSCDC sun hadu sun kori maharan.
Jam'iyyar PDP a Abuja ta fara sayar da fom ga masu sha'awar tsayawa takara, inda ciyaman zai biya N8.5m, kansila N1.5m, mma mata za su samu fom din kyauta.
Wasu kungiyoyin fararen hula da 'yan ƙasa masu kishin ƙasa sun bukaci a binciki tsohon shugaban NNPCL, Mele Kyari, kan kashe $1.5bn a matatar Port Harcourt a Rivers.
Gwamnatin Filato ta fara bincike kan saka guba wa shanun wani makiyayi a karamar hukumar Bassa. An kafa kwatin bincike domin tabbatar da gaskiyar lamarin.
Kashim Shettima ya ja kunnen shugaban NAHCON, Farfesa Usman, da ya dakatar da gudanar da hukumar shi kaɗai tare da sanya kwamishinonin hukumar a harkokin gudanarwa.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nuna goyon bayansa ga tazarcen gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno a 2027. Ya ce suna tare da shi.
Bayan kisan kiyashin da aka yi wa Hausawa a Edo, dan majalisar tarayya, Kabiru Rurum, ya shawarci jama’arsa su daina farauta a Kudu saboda matsalolin tsaro.
Shugabannin jam'iyyar APC na kabilar Ijawa a jihar Delta, sun yi albishir da cewa Gwamna Sheriff Oborevwori zai tattara kayansa daga PDP mai hamayya.
Tsohon shugaban jam’iyyar APC a jihar Enugu, Dr. Ben Nwoye shi ma ya gaji da tsare-tsarenta ina ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar saboda rikicin shugabanci.
Masu zafi
Samu kari